Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kasashe mambobin Majalisar Dinkin Duniya da su kara nuna himma wajen murkushe ayyukan ta’addanci da zagon kasa ga tattalin arzikin …
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kasashe mambobin Majalisar Dinkin Duniya da su kara nuna himma wajen murkushe ayyukan ta’addanci da zagon kasa ga tattalin arzikin …
Tinubu ya magantu kan shari’ar kano yayin wani taro daya halatta a Amurka, da yake gabatar da wata muƙala kan siyasar Afirka musamman ta Najeriya. …
Shugaba Bola Tinubu ya nada Kingsley Stanley Nkwocha, tsohon Manaja kuma Editan Jaridar Leadership Daily, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman (SSA) kan Harkokin Yada …
Shugaban kasar Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Dakta Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministan kula da harkokin Matasa. Alfijir Labarai ta rawaito …
Rahotanni sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Legas, Hakeem Muri-Okunola a matsayin babban sakatare. Alfijir Labarai ta rawaito jaridar …
Adebanjo ya ce Obafemi Awolowo ya yaki tsarin da turawan tsarin mulkin mallaka su ka zo da shi. Alfijir Labarai ta rawaito an yi kira …
Ngelale ya ce bisa ga umarnin na Shugaban Kasa, nadin ya fara aiki nan take. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Tinubu ya nada …
ƙara samun ƙwarin guiwar yin aiki ga ƙasa tuƙuru ba tare da nuna bambanci, ɓangaranci, ƙabilanci, addinanci ko nuna fifiko ba. Alfijir Labarai ta rawaito …
Tinubu ya sha alwashin inganta huldar diflomasiyya tsakanin Nijeriya da kasashen duniya. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya umarci dukkan jakadun kasar …
N577bn daga cikin N1.103 793 587 359.70 har yanzu ba a dawo da su ba. Alfijir Labarai ta rawaito a yayin da yake nuna damuwa …
Bola Tinubu, ya amince da nadin sabbin shugabannin hukumar gudanarwa ta Hukumar Raya Neja-Delta (NDDC) da ta hada da wadannan mambobin kwamitin da gudanarwa. Alfijir …
Kuna so ku tambayiTinubu yadda ya samu wannan nasarar domin mu koya daga hazakarsa. Alfijir Labarai ta rawaito Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, …
kamar yadda suka je Nijar suka bayar da shawarar kar ayi yaƙi, yana kira garesu da su je fadar shugaban ƙasa Bola Tinubu su faɗa …
Shugaba Bola Tinubu ya kori Darakta-Janar na Hukumar Kula da Shaidar ɗan Kasa, NIMC, Engr. Aliyu Abubakar Aziz. Alfijir Labarai ta rawaito mai ba shugaban …
Daga Aminu Bala Madobi Wasu jiga-jigan ‘yan siyasa uku a Najeriya Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, Rabi’u Kwankwaso na jam’iyyar NNPP da Peter Obi Na …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sabbin ministocinsa bayan Majalisar Dattawan kasar ta tantance su. Alfijir Labarai ta rawaito rantsuwar na zuwa ne …
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aminsa da canza wa Injiniya Abubakar Momoh daga kasancewar ministan ma’aikatar matasa zuwa ma’aikatar bunkasa shiyyar Niger Delta. Alfijir …
“Yakin zai kawo cikas ga dogaro da tattalin arzikin kasashen biyu kuma ya cutar da kasashen biyu.” Jam’iyyar PRP ta bukaci shugaba Bola Tinubu da …
jihohin Katsina da Ribas da Yobe da Adamawa da Kano da Kebbi su ma sun halarci taron. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta sanar da bayar da Naira biliyan biyar ga kowacce daga …