Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin sabbin shugabannin hukumomi da ma’aikatu da dama a karkashin ma’aikatar masana’antu, kasuwanci da zuba jari ta tarayya, …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin sabbin shugabannin hukumomi da ma’aikatu da dama a karkashin ma’aikatar masana’antu, kasuwanci da zuba jari ta tarayya, …
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya sake amincewa da nada wasu mutane 6 a matsayin wadanda zasu Shugabanci hukumomin dake karkashin ma’aikatan sadarwa, kirkira da …
Shugaban kasar Najeriya Tinubu ya sake fitar da sunayen Sabbin naɗe-naɗe a ofishin sa kamar yadda mai magana da yawun shugaban kasar ya fitar ranar …
Sanatoci sun yi kira da a yi taka-tsantsan da mutunta doka a yayin da Tinubu ke takaddama a kan takardar sheda a yayin da ake …
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya yi watsi da bayanan da abokin takararsa na babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a zaben da ya gabata, Atiku …
Jami’ar Jihar Chicago (CSU) ta bayyana a wata takardar shaidar cewa takardar shaidar da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya baiwa hukumar zabe mai zaman kanta …
Fadar shugaban kasa ta yi watsi da ikirarin da ake na cewa takardar shedar da shugaban kasa Bola Tinubu ya baiwa hukumar zabe mai zaman …
Tinubu ya bukaci Majalisar ta amince da nadin cikin gaggawa Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Koda Bola Tinubu, ya aike wa Majalisar Dattawa sunan Balarabe …
Jami’ar Jihar Chicago (CSU) ta fitar da bayanan karatun Shugaba Bola Tinubu, biyo bayan bukatar da Atiku Abubakar, dan takarar jam’iyyar PDP ya yi a …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana Cewa Najeriya zata tura Motocin safa masu rahusa masu inganci a fadin kasar a wani mataki na rage tsadar …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi karin albashi ga ma’aikata da nufin rage musu radadin cire tallafin mai. Tinubu ya ce karin albashin na wucin …
Shugaban ƙasar Nigeria, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida Najeriya a daren jiya Jumu’a, bayan mako ɗaya ba a ji ɗuriyarsa ba. Tun ranar …
28 ga Satumba, 2023 BUDADDIYAR WASIKA ZUWA GA MAI GIRMA SHUGABAN KASA SANATA BOLA AHMED TINUBU GCFR, DAGA MAJALISAR MATASAN AREWA (MAJALISAR MATASAN AREWA) Yallabai, …
Ko Kotun Koli za ta karbi bayanan karatun Bola Tinubu na Jami’ar Jihar Chicago a matsayin shaida, bayan da kotun zabe ta Tsammani tayi hukunci …
Yan Najeriya za su kara tabbatar da cewa mai takardar da Shugaba Tinubu yake da’awar tasa ce, to ta mace ce. Alfijir Labarai ta rawaito …
Kawo yanzu, jimillar bashin da gwamnatin Tinubu ta karbo daga Bankin Dunia a cikin wata hudu ya kai Dala biliyan 2.15, wato kimanin Naira tiriliyan …
Shugaba Tinubu ya umarci jami’an tsaron ƙasar su kuɓutar da sauran ɗalibai mata na Jami’ar tarayya da ke Gusau da masu garkuwa da mutane suka …
An shigar da buƙatar gaggawar ne yayin da Jami’ar Jihar Chicago ke shirin fara fitar da bayanan karatun a yau Juma’a da yamma. Alfijir Labarai …
Gwamnatin Tinubu ta biya tallafin mai na N169.4bn a watan Agusta, duk da tabbacin da ya bayar cewa biyan tallafin ya zama tarihi Alfijir Labarai …