Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Darakta-Janar na Hukumar Makamashi ta Najeriya (ECN), Mustapha Abdullahi, bisa zargin almundahanar kuɗi. Wata …
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Darakta-Janar na Hukumar Makamashi ta Najeriya (ECN), Mustapha Abdullahi, bisa zargin almundahanar kuɗi. Wata …
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta sanar da haramta amfani da lakabin “Dr” ga sunayen mutanen da aka bai wa digirin girmamawa (Honorary Degree), inda ta ce …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin hutu domin bai wa ma’aikata damar bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, …
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan yawan katsewar wutar lantarki da ake fuskanta a ƙasar nan. Ya bayyana haka ne …
Daga Aminu Bala Madobi Wutar lantarki ta dauƙe gaba ɗaya a faɗin Najeriya sakamakon durƙushewar babban layin lantarkin ƙasar. Alfijir labarai ta ruwaito wutar lantarkin …
Bayan mako guda da ‘Yan Nijeriya suka kasance cikin duhu, Tashar samar da wutar lantarki ta kasa ta sake lalacewa. Alfijir Labarai ta rawaito an …
Alfijr ta rawaito Layin wutar lantarki ta ƙasa ta sauka gaba ɗaya, ya kasance babu megawatts ko ɗaya, tun misalin karfe 10:51 na safiyar Litinin, …