Daga Rabiu Usman
Kotun Daukaka ƙara dake zaman ta a birnin tarayya Abuja, ta tabbatar wa da ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Tarauni Hon Mukhtar Umar Yarima na jam’iyyar NNPP kujerar sa.
Wanda a baya dai Ɗan majalisar tarayya na ƙaramar hukumar Tarauni Hon Hafizu kawu na jam’iyyar APC ya kalubalanci zaɓen da aka gudanar a kotun sauraren kararrakin zaɓe a jihar kano.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/K8z1chFesJeCf99QehWJPo