NNPP ta lashe dukka kujerun ciyamomi 44 da kansiloli 484 a zaben ƙananan hukumomi da ya gudana a yau Asabar a jihar Kano.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa, Farfesa Sani Lawan Malumfashi ne ya baiyana haka.
Ya kuma godewa al’ummar Kano” bisa yin zaɓen cikin kwanciyar hankali da lumana ba tare da rikici, tarzoma da lalata kayan gwamnati ba”
Domin samun sauran shirye shiryenmu zaku iya biyo mu ta wannan shafukan👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj