Da Dumi Duminsa! Gobara ta Tashi a Babbar Kasuwar Nguru ta Jihar Yobe

 Da Dumi Duminsa! 
Gobara ta Tashi a Babbar Kasuwar Nguru ta Jihar Yobe

Best Seller Channel 

Best Seller Channel 

Wata gobara ta tashi da Sanyin safiyar asabar a Kasuwar karamar magana da ke Nguru jihar Yobe a Nigeria 

Auwal Emaso ya shaidawa jaridar Yobe faruwar gobarar, cewa wutar ta fara ne wajen karfe 8 na safiyar Asabar. 

Best Seller Channel 

Best Seller Channel 

Gobarar ta fara ne daga bangaren Yan Gwanjo sai masu Siyar da takarma da yan robobi, shaguna da wutar ta lalata. 

Tuni dai jami’an kai agaji da kuma na kashe gobara suka isa wajen domin kashe gobarar. 

Allah ya mayar musu da alheri ya tsare faruwar haka nan gaba. 

Slide Up
x