Da Dumi Duminsa! NEMA Ta Magantu Akan Maganar Fasa Mata Ma’ajiyar Abinci

ALFIJIR 1

Bayan rahotan da Alfijir labarai ta wallafa kan cewar  wasu fusatattu Mutane mazauna Abuja suka kutsa kai cikin rumbun ajiyar kayan Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya (NEMA) suka dakawa kayan wawaso, mai magana da yawun Hukumar Manzo Ezekiel ya ce tabbas wannan abin ya faru, amma ba a ma ajiyar Hukumar NEMA bane kamar yadda ake zato.

Manzo ya shaida cewar bayan kiraye kirayen da ya samu ne ya saka shi magana da Jaridar Alfijir domin sanarwa da Duniya cewar ba wajen su bane abin ya faru, kuma suna addu ar Allah ya kawowa Al ummar kasar nan mafita da saukin rayuwa ameen.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H3iC9eVfJI012LJzvCQn5V

Slide Up
x

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *