Ta Sake Faruwa! Wasu Mutane Sun Daka Wawa A Rumbun Ajiya Na Hukumar NEMA

Screenshot 20240303 123459 com.android.chrome edit 2690227936046

A safiyar Lahadin din nan ne wasu fusatattu Mutane mazauna Abuja suka kutsa kai cikin rumbun ajiyar kayan Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya (NEMA) suka dakawa kayan wawaso saboda matsin rayuwa da ake fuskanta a fadin kasar.

Alfijir labarai ta rawaito mutanen sun kai harin ne a ma’ajiyar hukumar da ke Phase 3 na birnin tarayya Abuja.

Da take tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai, kakakin rundunar ‘yan sandan birnin tarayya Abuja, Josephine Adeh, ta tabbatar da faruwar lamarin, in da ta ce, “Yanzu haka an samu nasarar shawo kan lamarin.

Idan baku manta ba irin abubuwan makamantan haka sun faru a Katsina, da hanyar Abuja zuwa Kaduna, in da aka tare motocin kayan abinci aka dakaru wasoso a kai.

Leadership Hausa

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H3iC9eVfJI012LJzvCQn5V

Slide Up
x

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *