Dalilan da kotu ta dogara wajen tabbatar da Gawunan a matsayin wanda ya ci zaɓen gwamnan Kano

Kotun sauraren kararrakin zaben gwamna da ke Kano ta bayyana dan takarar jam’iyyar APC, Nasiru Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kano.

Alfijir Labarai ta rawaito cewa dalilan da kotun ta ayyana Gawuna a matsayin wanda aka zaba a matsayin sahihi shine, wadanda aka yi kara na 1 da na 3 sun amince da kada kuri’a.

Don haka kotun ta ce sama da kuri’u dubu 200,000 da mai shigar da kara ke zargi gaskiya ne.

Kotun ta kuma soke wasu daga cikin kuri’un da aka baiwa dan takarar jam’iyyar NNPP, sannan ta cire kuri’u daya daga cikin jimillar kuri’un da ya samu tare da bayyana Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben.

Kotun ta soke zaben gwamna Abba Yusuf, inda ta ce ba a zabe shi da mafi rinjayen kuri’u ba.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/FNim39ly65N2CzcTt8FgWb

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *