Gwamnan Jihar Kano Ya Rantsar Da Alkalan Manyan Kotunan Jihar 13

FB IMG 1709893066235

Daga Aminu Bala Madobi

Gwamnan Jahar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da alkalan manyan kotun jaha su 13 wanda suka haɗa da:

1) Hon Justice Fatima Adamu
2) Hon Justice Hauwa Lawan
3) Hon Justice Musa Ahmad
4) Hon Justice Musa Daihuru Muhd
5) Hon Justice Farida Rabiu Danbappa
6) Hon Justice Halima Aliyu Nasir
7) Hon Justice Aisha Mahmud
8) Hon Justice Adam Abdullahi
9) Hon Justice Hanif Sanusi Yusuf
10) Hon Kadi Muhd Adam Kademi
11) Hon Kadi Salisu Muhd Isa
12) Hon Kadi Isa Idris Said
13) Hon Kadi Aliyu Muhd Kani

Arewa Radio

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk

Slide Up
x

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *