Gwamnan Katsina Radda ya bada Umarnin rufe makarantun Jihar nan take

FB IMG 1763741553371

Gwamnan Jihar Umaru Dikko Radda ya bada wannan umarnin ne biyo bayan tabarbarewar tsaro tare darkuwa da Dalibai da ake samu a halin yanzu.

A baya-bayanan ne dai aka sace dalibai mata a 25 a maga dake Jihar Kebbi da Jihar Kwara da kuma Neja.

Wannan na daga cikin babban dalilin da Radda ya dau wannan matakin a jihar, duba da abinda ya taɓa faruwa makamancin haka a jihar a baya.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *