Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta sanar da cafke wata matashiya mai shekaru 25, Nafisa Usman, bisa zargin safarar harsasai ga ‘yan bindiga, …
Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta sanar da cafke wata matashiya mai shekaru 25, Nafisa Usman, bisa zargin safarar harsasai ga ‘yan bindiga, …
Daga Auwalu Tahamu Zarewa Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Dandume Karamar Hukuma: Dandume LGA dake Jihar Katsina State Najeriya a ranar Laraba 25/03/2026 …
Gwamnan Jihar Katsina kuma Shugaban ƙungiyar Gwamnonin Arewa maso yamma, Umaru Radda, ya bayyana sauya sheƙar Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zuwa jam’iyyar APC …
Fiye da Musulmi miliyan uku daga sassa daban-daban na Najeriya da wasu ƙasashen Afirka ne sukayi tsinke a jihar Katsina domin gudanar da bikin Mauludin …
Gwamnan Jihar Umaru Dikko Radda ya bada wannan umarnin ne biyo bayan tabarbarewar tsaro tare darkuwa da Dalibai da ake samu a halin yanzu. A …
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sake fasalin majalisar zartarwarsa tare da ƙirƙirar sabuwar Ma’aikatar Harkokin Kiwo domin inganta gudanar da ayyukan gwamnati a …
Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da cewa ’yan bindiga sun kashe mutane 13 a yayin sallar Asuba ranar Talata, a wani harin ramuwar gayya da …
The Kano Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, on Tuesday, August 5, 2025 arraigned five officials of the Katsina State Board of …
A ranar Talata 01/04/2025, gidauniyar a karkashin jagorancin shugaban ta Dr. Aminu Salisu Tsauri ta kammala rabon goron sallah da ta fara gudanarwa kwanaki ukku …
Hukumar kiyaye hadurra ta Kasa (FRSC) ta ce mutum tara sun rasa rayukansu, yayin da wasu 11 suka jikkata a wani hadarin mota da ya …
Allah ya yi wa mahaifiyar gwamnan jihar Katsina Dikko Radda Hajiya Safara’u Umar Baribari rasuwa bayan fama da doguwar jinya. Daraktan yada labaran fadar gwamnatin …
Dakarun Sojin Najeriya sun kuɓutar da mutum 84 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a Ƙaramar Hukumar Kankara a Jihar Katsina. Kwamishinan Tsaro …
Mata da mijin na amfani da sunan matar gwamnan Katsina wajen damfara masu canjin kuɗi. Hukumar EFCC ta kama wata mata da mijinta bisa zargin …
Daga A’isha Salisu Ishaq Rahotanni daga jihar Katsina na cewa jirgin yaƙin sojin Najeriya ya kashe mutum shida bisa ‘kuskure’ a lokacin da sojojin ke …
Daga Aminu Bala Madobi Wasu shuwagabannin ‘yan bindiga waɗanda suka addabi yankin Batsari, Safana da Jibia a jihar Katsina, sun miƙa wuya tare da aje …
Shahararren dan ta’addar nan da ya addabi yankunan Yar tashar sahabi, janyar Dansadau zuwa magami ya bakunci lahira, a daidai lokacin da ya hadu da …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya dauki nauyin jinyar wani yaro mai suna Abubakar Ibrahim, dan shekara 13 da ke fama da cutar …
Shugaban jam’iyyar PDP Dan Jume Abdussalam kumare ya samu Takardar dakatarwar gada Chairman Na Mazabar Tsauri A Dandume tare Da Sanya Hannun Shugabanin Jam’iyyar PDP …
In the early hours of Monday, a fire reportedly broke out at the Katsina State Government House, causing concern among residents and officials. The incident …