Shugaban jam’iyyarAPC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje,ya sanar da rasuwar surukarsa, Hajiya Asiya Muhammad Gauyama.
Hajiya Asiya Muhammad Gauyama, mahaifiyar Farfesa Hafsatu Abdullahi Umar Ganduje ce
A yau ne da misalin karfe biyu na rana ake shirin yin sallar jana’izar Hajiya Asiya Muhammad Gauyama agidan Dr. Abdullahi Umar Ganduje dake kan titin Miyangu a jihar Kano.
A wata sanarwa da babban sakataren yada labaraina shugaban jam’iyyar APC na kasa Edwin Olofu ya fitar, ya mika sakon ta’aziyyar jam’iyyar ga FarfesaHafsatu Abdullahi Umar Ganduje da iyalanta baki daya.
Allah ya jikanta da rahama ya gafarta mata.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj