Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un!  Allah ya yiwa tsohon alkalin Alkalai Justice Ibrahim Tanko Muhd Rasuwa

FB IMG 1765882143276

Allah Ya karbi rayuwar tsohon Alkalin Alkalan Nigeria Justice Ibrahim Tanko Muhammad, dan asalin garin Giade jihar mu na Bauchi

Marigayi Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya naɗa shi mukamin Chief Justice of Nigeria a shekarar 2019, ya ajiye aiki a shekarar 2022 saboda dalili na rashin lafiya, ya rasu yau yana da shekaru 71 a duniya



Bayan kasancewarsa Lauya mai shari’ah kuma Malamin addinin Musulunci ne

Allah Ya jikansa da rahama Allah ya shafe kura-kuransa Ameen ameen

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *