Jami’an Hukumar Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano sun kai sumame wasu rumbunan da ake boye kayan abinci a jihar

FB IMG 1707576780798

Yadda Jami’an Hukumar Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano, sun kai sumame wasu rumbunan da ake boye kayan abinci a jihar.

Idan za a iya tunawa, Shugaban hukumar, Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya gargadi ‘yan kasuwar da ke boye kayan abinci don tsauwala wa talaka.

kalli hotunan

FB IMG 1707576777701
1
FB IMG 1707576793309
2
FB IMG 1707576790352
3
FB IMG 1707576784290
4

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H3iC9eVfJI012LJzvCQn5V

Slide Up
x

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *