Matashiyar Da Saudiyya Ta kama Da Zargin Kwaya Ta Zama Jami ar NDLEA

 Labari Mai Dadin ji

Matashiya Zainab da aka taba zarga tare da yanke wa hukuncin kisa a kasar Saudiyya bisa zargin ta da safarar miyagun kwayoyi, ta zama jami’ar Hukumar NDLEA.

Mun samu wannan labarin ne daga Jaridar Aminiya, sauran bayanai zasu  biyo baya.

Ku dai ku kasance damu a kowane lokaci a Facebook, ko Youtube Channel Mai suna Best Seller Channel 

Slide Up
x