Alfijr ta rawaito wani rikicin jagoranci ya tilasta rashin yin sallar Jumu’a a Masallacin Darul Hadith na marigayi Dr. Ahmad Ibrahim BUK.

Tarzoma ta kaure a Masallacin ne lokacin da sabon liman zai hau Mumbari don soma huɗu ba, inda wasu fusatattu suka janyo rigarsa ta baya don nuna ƙin amincewa da shi, lamarin da ya kawo rikici.
Tuni aka rufe masallacin tare da baza jami’an tsaro a kofa da kewayensa.
Yanzu haka dai tuni ɓangarorin biyu suka nufi shalkwatar ƴan sanda da ke Bompai domin sasantawa.
Freedom Radio
Allah ya daidaitasu
Allah yakiyaye allah yasasanta ameen
Subhanallah!!
Abu bai yi ba, ace saboda son shugabanci a kasa yin Sallar Juma’a. Ya kamata mu rika sanya hakuri a rayuwa.
Wallahi ban ji dadi ba.
Wallahi kuwa, son zuciiya ne
Allah ya kyauta ameen
Subhanalla, abunnan dai mana dadiba kamata ayiwa Wanda ya assasa masallacin adalci akauda bambamci da domin Allah
To Allah ya kiyaye gaba, sannan ya kawo dai-dai to a tsakanin su.
Ameen ameen
Allah ya kyauta