Sarkin Kano na 15, Alh Aminu Ado Bayero ya bayar da Tallafin karatu miliyan 30, ga Dalibai 20 yan Kano

FB IMG 1726560004603

Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya bayar da tallafin karatu na sama da naira miliyan 30 ga wasu dalibai 20 ƴan jihar Kano da ke karatun aikin shari’a domin karfafa musu gwiwa.

Da yake mika sakon godiya guda daga cikin iyayen daliɓan da suka amfana da tallafin karatun, Abdullahi Garba, shugaban kungiyar Barau Kawai ta jihar Kano.

Ya ce babu abinda za su yiwa mai martaba sarkin face addu’ar Allah ya kula da rayuwarsa.

Kungiyar Barau Kawai ta mika sakon godiya da jinjina bisa wannan kokarin da sarkin Kano ya gada a wajen mahaifinsa kuma yake yi.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *