Sulhu: Gwamnatin tarayya ta gayyaci kungiyar kwadago kan yajin aiki.

IMG 20240603 WA0276

Daga Aminu Bala

Gwamnatin tarayya ta kira wani taron gaggawa na kwamitoci uku kan sabon mafi karancin albashi ta hanyar Hukumar Kula da Ma’aikata ta Kasa, wato NSIWC.

An tsara taron ne da zai gudana a ranar Talata 4 ga watan Yuni.

An dakatar da taron kwamitin da ya gabata ba zato ba tsammani a ranar 31 ga watan Mayu, lokacin da kungiyar ke tattaunawa da kungiyoyin kwadago ta tashi baram-baram sakamakon gwamnati da kungiyoyi masu zaman kansu sun ki amincewa da tayin Naira 60,000.

Ku biyo mu a labaran na gaba….

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *