Ministan jinkai da rage radadin talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana shirin fitar da ‘yan Najeriya miliyan daya da rabi daga kangin talauci a duk …
Category: Gwamnatin Nijeriya
Gwamnatin Najeriya ta karbo wani sabon bashi daga bankin raya kasashen Afrika da ya kai na dala miliyan 134, domin a taimakawa manoma wajen bunkasa …
Temitola Adekunle-Johnson, babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan samar da ayyukan yi da kanana da matsakaitan masana’antu (MSMEs), ya ce gwamnatin tarayya ta …
Zuwa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya, A matsayina na mai kare haƙƙin ɗan Adam kuma Darakta a Ƙungiyar Kare hakkin bil Adama ta Kasa da Kasa …
Bankin duniya ya bukaci gwamnatin tarayya da kada ta sauya manufofin da aka bullo da su na gyaran tattalin arziki, yana mai gargadin cewa hakan …
Nijeriya na shirin rage dogaro da shigo da kayan abinci, acewar ministan kudi da tattalin arziki, Wale Edun wanda ya bayyana matakan da ake dauka …
Majalisar zartarwa ta kasa ta amince da aikin gina tituna 14 da gadoji wanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Ekiti da Adamawa da Kebbi …
Hukumar gudanarwar Asibitin Tarayya da ke Jihar Gombe (FTH) ta haramta wa ma’aikatanta yin ‘kirifto’ ko ‘mining’ a lokacin da suke bakin aiki. Alfijir Labarai …
Gwamnatin tarayya ta bayyana Litinin 16 ga watan Satumbar a matsayin ranar hutun Maulidi, don karrama bikin zagayowar ranar haihuwar Annabin tsira Muhammad (S.A.W). Alfijir …
Gwamnatin Tarayya Ta ƙaddamar da cibiyoyin fasahar kere-kere da fasahar ICT a Garin Makurdi na jihar Benue da nufin samar da ayyukan yi 40,000 a …
Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudaden karbar Passport din Najeriya daga ranar 1 ga Satumba Alfijir labarai ta ruwaito hakan ya fito ne ta …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Najeriya, (NMDPRA) ta yi barazanar ƙwace lasisin gidajen mai …
Wata kotu a kasar Faransa ta bada umarnin kwace jiragen fadar shugaban kasa guda 3. Financial Times ta wallaf cewa jiragen da kotun ta bada …
Ma’aikatar ayyuka na musamman da harkokin gwamnatocin tarayya ta janye takardarta mai dauke da kwanan watan Agusta 1, 2024, wadda ta bayyana yadda ake sayar …
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce yana da kyau gwamnatin tarayyata ta fahimci cewa shirye-shirye ko ƙudurorin da take ɓullo da su ba …
Gwamnatin Najeriya ta ce daga mako mai zuwa ne za a fara aiwatar da umarnin da ta bayar na dakatar da karbar haraji a kan …
Gwamnatin Najeriya ta amince cewa kudin tallafin man fetur zai kai Naira Tiriliyan 5.4 a shekarar 2024, duk da ikirarin da aka yi a baya …
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta rage farashin man fetur da kudin wutar lantarki. Alfijir labarai ta ruwaito Gwamnan ya …
Ministan yada labarai da wayar da kan al’umma na kasa, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin tarayya ba za ta bayyana wuraren da za a sayar …
A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ma’aikatar ta ce wannan tsari ne da ke ƙarƙashin Asusun Ba da Jari …