![FB IMG 1722025590356](https://alfijirlabarai.com/wp-content/uploads/2024/07/FB_IMG_1722025590356-600x400.jpg)
A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ma’aikatar ta ce wannan tsari ne da ke ƙarƙashin Asusun Ba da Jari …
A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ma’aikatar ta ce wannan tsari ne da ke ƙarƙashin Asusun Ba da Jari …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta yi barazanar gurfanar da shugabannin kananan hukumomi da kansilolin da aka samu …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnonin Najeriya sun amince da hukuncin da kotun koli ta yanke a kan yancin cin gashin kananan hukumomi, sun ce huta …
Fadar shugaban Najeriya ta mayar da martani game da wannan iƙirari na shugaban NNPP yayi, yana mai cewa Shugaban Ƙasa Tinubu na da alaƙa mai …
Fadar shugaban kasa ta musanta zargin da jagoran jam’iyyar NNPP na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi na cewa gwamnatin tarayya na shirin kafa …
Gwamnonin Najeriya 36 sun yi watsi da naira 60,000 a matsayin mafi ƙanƙantar albashi da gwamnatin tarayya ta ce za ta biya ma’aikatan ƙasar tun …
Daga Aminu Bala Gwamnatin tarayya ta kira wani taron gaggawa na kwamitoci uku kan sabon mafi karancin albashi ta hanyar Hukumar Kula da Ma’aikata ta …
Sai An samar da hanyoyin Samun Kuɗaɗen Shiga Ga Yan Najeriya kafin Mu Amince da Sabon Harajin intanet da Babban bankin Najeriya Ya ɓullo dashi. …
Gwamnati ta sha alwashin sanya ido da gudanar da bincike kan hauhawar farashin kayayyaki, tare da daukar tsauraran matakai kan duk kamfanonin da aka kama …
Gwamnatin tarayya ta amince da ranar Alhamis, 11 ga Afrilu, 2024, a matsayin kari a kan ranakun hutun sallar Eid-El-Fitr ta bana. Alfijir labarai ta …
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Talata da Laraba mai zuwa a matsayin ranakun hutu domin gudanar da bukukuwan Sallah karama. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi …
Lokacin nuna mun zaɓi ‘Muslim-Muslim Tiket’ ya yi Fitaccen malami Sheikh Kabiru Gombe ya yi kira ga shugaban Kasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima, …
Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranar 29 ga Maris da 1 ga Afrilu a matsayin ranakun hutun bukukuwan Good Friday da Easter Monday na bana. Alfijir …
Gwamnatin tarayya ta sanar da fara rabon metric ton 42,000 na kayan abinci iri-iri a matsayin tallafin da take baiwa ‘yan Najeriya a ranar Laraba. …
Gwamnatin tarayya Najeriya ta dakatar da kaddamar da shirin bayar da lamuni na daliban Najeriya har sai baba tagani. Alfijir labarai ta rawaito Akintunde Sawyer, …
Ministan Lantarki na Nijeriya Bayo Adelabu ya yi barazanar ƙwace lasisin kamfanonin rarraba wuta na ƙasar Discos, yana mai cewa ba za a lamunci yanayin …
Gwamnatin Najeriya ta buƙaci shafin musayar kuɗin intanet na Binance ya biya ta kuɗi dalar Amurka biliyan 10 a matsayin tara, bisa iƙirarin da gwamnatin …
Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shari’ar da ta ke yi wa mai kiran #REVOLUTIONNOW, Omoyele Sowore kan zargin cin amanar kasa. Alfijir labarai ta rawaito …
Hukumar NUPRC mai sa ido kan harkokin man fetur a cikin ruwa a Najeriya ta soma shirye-shiryen sauya matsugunnin wasu ofisoshinta daga Abuja zuwa Legas. …