Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta raba jimillar Naira biliyan 330 ga magidanta miliyan 8.1 a fadin Najeriya a karkashin shirin tallafin kuɗi (National …
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta raba jimillar Naira biliyan 330 ga magidanta miliyan 8.1 a fadin Najeriya a karkashin shirin tallafin kuɗi (National …
Gwamnatin Tarayya ta sanar da sabon tsarin tallafi domin rage farashin kuɗin wankin koda ga masu cutar koda a asibitocin tarayya da ke fadin kasar …
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaddamar da shirin bayar da lamuni har naira miliyan 10 ba tare da kuɗin ruwa ba ga ma’aikatan ilimi na gaba …
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayar da naira biliyan 17 ga gwamnatin jihar Bauchi domin bunƙasa sha’anin aikin hakar man fetur da iskar gas tare kuma …
Gwamnatin Nijeriya ta sanar da dakatar da tsarin bai wa ɗalibai tallafi domin samun damar zuwa ƙetare ƙarin ilimi. Ministan Ilimi, Tunji Alausa, shi ne …
Gwamnatin Najeriya ta umarci hukumar shirya jarabawar yammacin Afirka (WAEC) da kuma hukumar shirya jarabawa ta kasa NECO su koma yin amfani da na’ura mai …
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 31 ga Maris, da Talata, 1 ga Afrilu, a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan Sallah Ƙarama Ministan Cikin Gida, Olubunmi …
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Kuma tsohon Ministan Harkokin wajen Nageriya Sule Lamido lokacin da yake mayar da martani kan dambarwar dake tsakanin Nuhu Ribadu da …
Gwamnatin Tarayya ta amince da bayar da tallafin kuɗi na naira biliyan 4 domin taimaka wa gidaje masu rauni a cikin al’umma. Haka kuma, an …
A ranar Asabar din da ta gabata ne fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gurfana a gaban wata …
Daga Aminu Bala Madobi Fadar shugaban kasa ta sanar da cewa daga karshen watan Janairu, kananan hukumomi a fadin Najeriya za su fara karbar kason …
Gwamnatin Tarayya ta mayar da martani kan kalaman Sarkin Kano na 16, Khalifa Muhammad Sanusi II na cewa ba zai taimaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu …
Ministan jinkai da rage radadin talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana shirin fitar da ‘yan Najeriya miliyan daya da rabi daga kangin talauci a duk …
Gwamnatin Najeriya ta karbo wani sabon bashi daga bankin raya kasashen Afrika da ya kai na dala miliyan 134, domin a taimakawa manoma wajen bunkasa …
Temitola Adekunle-Johnson, babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan samar da ayyukan yi da kanana da matsakaitan masana’antu (MSMEs), ya ce gwamnatin tarayya ta …
Zuwa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya, A matsayina na mai kare haƙƙin ɗan Adam kuma Darakta a Ƙungiyar Kare hakkin bil Adama ta Kasa da Kasa …
Bankin duniya ya bukaci gwamnatin tarayya da kada ta sauya manufofin da aka bullo da su na gyaran tattalin arziki, yana mai gargadin cewa hakan …
Nijeriya na shirin rage dogaro da shigo da kayan abinci, acewar ministan kudi da tattalin arziki, Wale Edun wanda ya bayyana matakan da ake dauka …
Majalisar zartarwa ta kasa ta amince da aikin gina tituna 14 da gadoji wanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Ekiti da Adamawa da Kebbi …