Magoya bayan Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, na ci gaba da nuna bacin ransu kan yadda aka sanya shi memba kawai …
Magoya bayan Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, na ci gaba da nuna bacin ransu kan yadda aka sanya shi memba kawai …
An ja hankalina kan wata wasika da ake ikirarin an rubuta min, amma abin mamakin sai takardar take yawo a kafafen sada zumunta kafin ta …
Kungiyoyin jam’iyyar APC da suka hadar da Kungiyar kadan garen bakin tuku da ta yan takwas sun yi kira ga Shugaban jam’iyyar APC na jihar …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamna Abba Kabir Yusuf, a madadin gwamnatin jihar Kano da mutanen Kano ta mika sakon ta’aziyya ga mai martaba Sarkin Kano …
Tsohon mataimakin dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Kano, Hon. Murtala Sule Garo, mika sakon ta’aziyyar rasuwar Galadiman Kano kuma babban dan majalisar …