Usman Dembele na kasar France da kungiyar ƙwallon ƙafa ta PSG ya lashe gasar gwarzon dan kwallon kafa na duniya, wacce aka fi sani da Balon D’Or.
Dembele ya doke abokin burmin sa na kasar Spain da Barcelona, Lamine Yamal.
Dembele ya lashe kofuna hudu a PSG a kakar da ta gabata, sannan ya taka rawa gagaruma a gasar zakarun nahiyar Turai da PSG din ta kashe karo na farko a tarihin ƙungiyar.


Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t