Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci dukkan rassanta a fadin kasar da su fara yajin aikin gargadi na makonni biyu daga ranar Litinin mai zuwa.
Daily Trust ta rawaito cewa shugaban ASUU, Farfesa Chris Piwuna, ne ya sanar da hakan a yayin taron manema labarai da ake gudanarwa a cibiyar kungiyar da ke Jami’ar Abuja.
Piwuna ya ce an yanke shawarar fara yajin aikin gargadi ne saboda gazawar gwamnatin tarayya wajen aiwatar da abubuwan da kungiyar ke bukata.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t