Innalillahi Wainna Ilaihir Rajiun. Allah Ya yiwa Malam Ahmad Kofar Naisa Rasuwa

Mal Ahmad

Allah ya yiwa Mal Ahmad Garba kofar Na’isa Rasuwa, ya rasu ne bayan fama da rashin lafiya da yayi.

Kafin rasuwarsa tsohon Director Operations, ne na Kano State Pilgrims Welfare Board. Tsohon Director A hukumar Shari’ah ta Kano.

Za a yi Janaizarsa karfe 4:00pm. A gidansa dake Kofar Naisa. Allah Ya Jiqansa da Rahama, Ya kuma kyauta namu zuwan, Ameeeeen

Domin samun sauran shirye shiryenmu zaku iya biyo mu ta wannan shafukan👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *