Iyalan Marigayi Alhaji Muhammad Tukur Durumin iya dana
Marigayi Khadi Abubakar Jakada
Na gayyatar ƴan uwa da abokan arziki zuwa halartar ɗaurin auren ƴaƴansu
Amarya Khadija Ahmad Tukur
Da
Angonta Engr. Abubakar Kawu JAKADa (Sadiq)
Wanda za’a gabatar a ranar juma’a 10th Afrilu 2026 da misalin karfe 1:30 na rana bayan idar da Sallar juma’a a masallacin tsohuwar jami’ar Bayero Kano
Wannan katin gayyatar ne na musamman daga Jaridar Alfijir Labarai
Ka mai neman karin bayani zai iya tuntubar waɗannan lambobin
08162636760, 08027089716, 08033775722
Wanda bai sami damar halarta ba ya saka ango da amarya a cikin addu’a.
A kula da barayin waya da barayin takalma da kuma barayin ababan hawa, domin basu da kama wallahi.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t