Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 54 da ake zargi da yunkurin kawo cikas ga Hauwan Daushe a sassa …
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 54 da ake zargi da yunkurin kawo cikas ga Hauwan Daushe a sassa …
Rundunar ‘yan sandan jihar Akwa-Ibom ta bayyana cewa ta kama batagari da a ciki akwai wata mata da ta hada baki da wasu maza hudu …
Jami’an ‘yan sanda sun kama wata mahaifiya saboda yunkurin kashe jaririnta da ba shi guba da zummar ya sha ya mutu. Alfijir labarai ta rawaito …
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta sanya kyautar naira miliyan hamsin, ga duk wanda ya taimaka wa yan sandan da wani labari na inda za …
A shirye muke mu tunkari duk wani ko wata kungiyar da ta yi yunkurin haddasa rikici a lokacin zaben. Alfijir labarai ta rawaito gabanin sake …
An sallami jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya uku da ke aiki a hedikwatar shiyya ta 16 a jihar Bayelsa daga aikinsu saboda cin hanci da …
Rundunar yan sandan jihar Kano ta cafke wani matashi mai Isa Lawal mai shekaru 33, da ake zargin ya kware wajen yin garkuwa da mutane, …
Jami’an rundunar ‘yan sanda sun kama Fatima Auwal, shugabar matan da jagoranci masu gurasar da suka gudanar da zanga-zangar lumana , a Kano a makon …
An saki ƴan matan ne bayan shafe kwana 19 a hannun masu garkuwa da mutane. Alfijir labarai ta rawaito ranar Talata da ta gabata da …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya tayi nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a wani yunkurin kisan gilla. Alfijir labarai ta rawaito wadanda …
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce ta kama mutum 16 da ake zargi da aikata miyagun laifuka da kuma garkuwa da mutane a Abuja, babban …
Rundunar ƴansandan Najeriya ta gargadi ‘yan Najeriya da kada su yi amfani da wata sabuwar sara da ta fito, “No dey gree for anybody” Alfijir …
An sauke wani DPO na Caji Ofis din Gowon Estate, saboda tsare wani lauya ba bisa ka’ida ba. Alfijir labarai ta rawaito Kwaminshinan ’Yan Sandan …
Rundunar ‘yan sandan ta ce jami’anta na yi wa mutumin tambayoyi domin bayyana al’amuran da suka shafi mutuwar matarsa. Alfijir labarai ta rawaito rundunar ‘yan …
An kori Sufeto ‘yan sanda biyu Sunday Adetoye da Ogunleye Stephen da ke aiki a hedkwatar rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, bisa …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta ce ta kama wani matashi mai shekara 19 da zargin yi wa ‘yar uwarsa ciki a ƙaramar …
Gwamna An Kano bba Kabir Yusuf yamil haɗa wasu iyaye da yaransu da aka sace. Alfijir labarai ta rawaito hakan na kunshe ne cikin wata …
Hukumar kula da aikin ‘yan sanda a Najeriya ta koka kan abin da ta kira rashin nuna ƙwarewa da ƴan sandan sarauniya ko kuma ‘yan …
Rundunar ta ce ta kama masu laifin ne bayan wani samame da ta kai a wurarw daban-daban a jihar. Alfijir labarai ta rawaito rundunar ’yan …