![FB IMG 1720352304988](https://alfijirlabarai.com/wp-content/uploads/2024/07/FB_IMG_1720352304988-600x400.jpg)
Bikin, wanda aka sanya wa suna Ranar AIYE ko 7/7 za a gudanar da shi ne a dukkan jihohin da ke faɗin Nijeriya, musamman a …
Bikin, wanda aka sanya wa suna Ranar AIYE ko 7/7 za a gudanar da shi ne a dukkan jihohin da ke faɗin Nijeriya, musamman a …
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce ta kama mutum 149 bisa zarginsu da ayyukan fashi da makami da daba da garkuwa da mutane da …
Rundunar ’Yan sandan Najeriya ta tube wa wasu jami’an ta biyar kaki sakamakon zargin su da karbar cin hancin kudi kimanin Naira milyan uku Alfijir …
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi ta ce ta kama wani dan sanda mai suna Insifekta Nura Ahmad, tare da tsare shi, wanda ya kashe wani …
Wasu sojoji guda hudu da wani babban jami’in hukumar Sibil Defens sun shiga hannun ’yan sanda bisa zargin fashi da makami. Alfijir labarai ta ruwaito …
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi ƙarin haske game da janye jami’an ƴan sandan da ke samarwa hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa …
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 54 da ake zargi da yunkurin kawo cikas ga Hauwan Daushe a sassa …
Rundunar ‘yan sandan jihar Akwa-Ibom ta bayyana cewa ta kama batagari da a ciki akwai wata mata da ta hada baki da wasu maza hudu …
Jami’an ‘yan sanda sun kama wata mahaifiya saboda yunkurin kashe jaririnta da ba shi guba da zummar ya sha ya mutu. Alfijir labarai ta rawaito …
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta sanya kyautar naira miliyan hamsin, ga duk wanda ya taimaka wa yan sandan da wani labari na inda za …
A shirye muke mu tunkari duk wani ko wata kungiyar da ta yi yunkurin haddasa rikici a lokacin zaben. Alfijir labarai ta rawaito gabanin sake …
An sallami jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya uku da ke aiki a hedikwatar shiyya ta 16 a jihar Bayelsa daga aikinsu saboda cin hanci da …
Rundunar yan sandan jihar Kano ta cafke wani matashi mai Isa Lawal mai shekaru 33, da ake zargin ya kware wajen yin garkuwa da mutane, …
Jami’an rundunar ‘yan sanda sun kama Fatima Auwal, shugabar matan da jagoranci masu gurasar da suka gudanar da zanga-zangar lumana , a Kano a makon …
An saki ƴan matan ne bayan shafe kwana 19 a hannun masu garkuwa da mutane. Alfijir labarai ta rawaito ranar Talata da ta gabata da …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya tayi nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a wani yunkurin kisan gilla. Alfijir labarai ta rawaito wadanda …
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce ta kama mutum 16 da ake zargi da aikata miyagun laifuka da kuma garkuwa da mutane a Abuja, babban …
Rundunar ƴansandan Najeriya ta gargadi ‘yan Najeriya da kada su yi amfani da wata sabuwar sara da ta fito, “No dey gree for anybody” Alfijir …
An sauke wani DPO na Caji Ofis din Gowon Estate, saboda tsare wani lauya ba bisa ka’ida ba. Alfijir labarai ta rawaito Kwaminshinan ’Yan Sandan …