Dakta Dominic Nwankwo, tsohon dalibi a makarantar St. John Bosco Seminary, Isuaniocha, karamar hukumar Awka ta Arewa a jihar Anambra, ya mika sabuwar mota ga …
Dakta Dominic Nwankwo, tsohon dalibi a makarantar St. John Bosco Seminary, Isuaniocha, karamar hukumar Awka ta Arewa a jihar Anambra, ya mika sabuwar mota ga …
Gwamna Francis Nwifuru a ranar Alhamis ya bayyana amincewa da kyautar N100,000 na Kirsimeti ga ma’aikatan gwamnati a jihar Ebonyi. Alfijir labarai ta rawaito Nwifuru …
Sanatocin Najeriya gaba dayansu sun sadaukar da albashinsu na watan Disamba ga mutanen da harin bom da jirgin soji ya samu a wurin taron Mauludi …
Wani ɗan majalisar wakilan Najeriya a jihar Kebbi ya aurar da ‘yan mata marayu guda 100 a wajen wani ƙasaitaccen biki da aka gudanar ranar …
Daga Shu’aibu ibrahim Gusau Sakamakon Zagayowar watan maulidi, wata kungiyar Muryar Darikar Tijjaniya ta koyawa Mata 141 sana’ar yi tare da basu tallafin Jarin Naira …
Wadanda suka rasa matsugunansu sun nemi mafaka a kauyen Jarkuka da ke karamar hukumar Arewa ta Kebbi. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi, a …
Matashin mai baburin Adaidaita sahun nan da ya tsinci tsabar kudi miliyan goma sha biyar ya kuma dawo dasu ga masu shi, ya rabauta da …
Na koma, da na isa wurin ban same shi ba, kuma na ci gaba da bincike amma ban iya ganinsa ba. Alfijir Labarai ta rawaito …
Tsohon Mataimakin Gwamnan Kano da ya yi takarar Gwamna a jam’iyyar APC Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya biya wa ɗalibai Mata ƴan asalin jihar Kano …
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Al Nassr ta kasar Saudi Arabia Cristiano Ronaldo ya bayar da hotel dinsa Mai suna Pestana CR7 dake birnin …
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa, ya cika alkawarin da ya yi na saya wa fitaccen jarumin wasan Hausa, Abdullahi Shu’aibu, wanda aka fi sani …
Wannan mafari ne, saboda za a fara aiwatar da wasu manyan tsare-tsare nan ba da jimawa ba, Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Mallam Umar Namadi …
Alfijr ta rawaito Abdul Samad Rabiu, ya ba da gudummawar Naira biliyan 5.5 (dala miliyan 12.3) ga jami’o’i da cibiyoyin ilimi 22 na Najeriya. Taimakon …
Alfijr ta rawaito fitattun ƴan Kasuwa ‘Dan Kasuwa Kuma masu Tallafawa Al’umma, Alhaji Aminu Dantata, da Abdulsamad Rabiu, wanda ya kafa kungiyar BUA, a ranar …
Alfijr ta rawaito wani ɗan kasuwa mai suna Alhaji Jamilu Kabiru ya saya wa al’ummar Karamar Hukumar Bichi dake Jihar Kano motocin ɗaukar gawa guda …
Daga Bilkisu Yusuf Ali Alfijr ta rawaito kungiyar Tijjaniya Grassroots Mobilization And Empowerment Initiative of Nigeria (TIGMAIN) reshen jihar Kano ta shirya tallafawa mambobinta. Bayanan …
Alfijr ta rawaito Hon Adamu Ibrahim Na’ibbi (Yayaji) Dan takarar Majalisan cikin garin Potiskum ne a karkashin Inuwar Jam’iyyar People Democracy Party PDP a zaben …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta amince da shirin samar da rigakafin ambaliyar ruwa na gaggawa da tsare-tsare don ragewa da rage tasirin ambaliyar ruwa …
Alfijr ta rawaito Ƴan kasar Lebanon mazauna Kano sun samar da wani asibiti na zamani a babban jihar. Alfijr Labarai Kakakin yada labarai na masarautar …
Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …