Alfijr ta rawaito an tsinci gawarsa a dakinsa a ranar zabe. Shugaban jam’iyyar Labour Party na gundumar Karshi a babban birnin tarayya. Valentine Onuigbo, an …
Alfijr ta rawaito an tsinci gawarsa a dakinsa a ranar zabe. Shugaban jam’iyyar Labour Party na gundumar Karshi a babban birnin tarayya. Valentine Onuigbo, an …
Alfijr ta rawaito wani Mummunan Hadari ya rutsa da wasu mutane a karamar hukumar Toro ta jihar Bauchi, inda mutane 15 suka mutu a wani …
Alfijr ta rawaito wasu daliban jami’ar sun kone kurmus. , ranar Asabar. Rahotanni sun ce daliban sun mutu ne a lokacin da wata motar safa …
Alfijr ta rawaito Wani gidan mai ya kone bayan tashin gobara da ta kama injinan bayar da mai da wani gini da ke harabarsa a …
Alfijr ta rawaito Allah ya yiwa Farfesa Ibrahim Umar ya rasuwa a daren Litinin, sanarwar ta fito ne daga bakin ɗan sa, Farouk Ibrahim Umar …
Alfijr ta rawaito Jirgin kasa mai shigowa daga Kaduna da yammacin yau Juma’a, ya kaucewa Hanyar layin dogo kusa da tashar jirgin Kubwa dake Abuja …
Alfijr ta rawaito wasu matasa daya mai shekaru 17 dayan mai shekaru 27, sun rasu a wani ramin masai a Kasuwar Sabon Garin Kano Ƙaramar …
Innalillahi wa inna ilaihirraji un! Allah ya yiwa Kwararrarren Masanin Tattalin Arziki Farfesa Aminu Usman, Wanda Aka Fi Sani Da (Aminu Speaker) na jam’iyyar Kaduna …
Alfijr ta rawaito wata amarya mai suna Khadija Abdullahi ta gamu iftila’in rasa idonta guda daya a hannun jami’an bijilanti a yankin shagalin bikinta a …
Alfijr ta rawaito Rundunar yan sandan jahar Kano ta, tabbar da rasuwar wasu miji da mata a karamar hukumar Dawakin-Tofa dake jihar. Al amarin ya …
Innalillahi wainna Ilaihi Raji’un Allah ya yiwa Hajiya Rabi Rasuwa Mahaifiya Ga tsohon Speaker na ƙasa Hon Ghali Umar Na’abba Ubangiji Allah ya yajiƙan ta …
Alfijr ta rawaito A kalla mutane 11 ne ake fargabar sun mutu sakamakon wutar lantarki da aka samu a wasu yankunan Zazzau da ke Zariya …
Alfijr ta rawaito Sama da fasinjoji 40 ne suka mutu sakamakon kifewar wani kwale-kwale da ke jigilar ‘yan kasuwa a kogin Neja da ke Bagana …
Alfijr ta rawaito wata uwa mai suna Khadija Ibrahim ‘yar shekara 30 da ‘ya’yanta mata biyu sun mutu a wata gobara da ta tashi a …
Alfijr ta rawaito Jakadan Najeriya a kasar Spain, Ademola Rasaq Seriki ya rasu. A cewar wata sanarwa ta iyali, Marigayi Ambasada ya rasu a ranar …
Alfijr ta rawaito Wata gobara ta da tashi cikin daren Litinin a unguwar kofar Kabuga da ke birnin Kano, ta yi sanadiyyar hallaka mutu uku. …
Alfijr ta rawaito Mai dakin shugaban ƙasar Najeriya Aisha Buhari ta yanke jiki ta fadi ta karye a kafar ta, angarzaya da ita wani Asibiti …
Alfijr ta rawaito wata Gobara ta tashi a kasuwar kayan abinci da ke Singa kan titin Bello road cikin birnin Kano. Wani makocin shagon da …
Alfijr ta rawaito a kalla mutane 21 ne aka tabbatar da mutuwarsu bayan da wata motar bas ta fada cikin magudanar ruwa a Arewacin Kasar …
Alfijr ta rawaito mutum daya ya mutu sakamakon raunukan da ya samu a wani dakin ajiyar da ake ginawa a Ibadan, babban birnin jihar Oyo. …