Marin da matata ke yawan sharara min ne ya sa nake son kotu ta raba aurenmu inji wani miji da ya maka matarsa kotu saboda …
Marin da matata ke yawan sharara min ne ya sa nake son kotu ta raba aurenmu inji wani miji da ya maka matarsa kotu saboda …
Wasu Masallata sun rasa rayukansu ta dalilin ruftawar wane sashe na ginin Babban Masallacin Kofar Fadar Sarkin Zazzau dake Zaria a yayin da suke gabatar …
Bayan Ibtila’in tsadar man fetur da ya saka al’umma a gaba, jama’a suka koma yin amfani da iskar gas, kamar yadda ‘yan kasuwa suka nuna …
Wani fitaccen boka da ake kira Akwa Okuko Tiwara Aki a Jihar Anambra, ya bayyana dalilan da suka sa ya kasa ɓacewa a lokacin da …
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta tabbatar da sakin wani shahararren bokan nan mai suna Chukwudozie Nwangwu wanda aka fi sani da “Akwa Okuko Tiwaraki” …
Rundunar ƴansanda a jihar Katsina, ta tabbatar da cafke wata amarya mai suna Tinene Isa, bisa zargin yanke mazakutar angonta. Alfijir Labarai ta rawaito Jami’in …
Farashin litar man fetur ya tashi a sassa daban-daban na Najeriya a safiyar yau Talata. Alfijir Labarai ta rawaito masu ababen hawa a arewaci da …
Allah Ya yuwa Uwar gidan Babban hamshakin Dan kasuwa Alh Dahiru Barau Mangal Rasuwa. Hajiya Aisha Dahiru Barau Mangal ta rasu ne a wani asibiti …
Wani jirgin sama mallakin sashin koyon tuki na rundunar sojin sama ta Najeriya mai lamba FT- 7NI ya fado kasa a Makurdi babban birnin jihar …
Allah ya yiwa mahaifiyar shugaban jaruman Masana’antar shirya fina-finai (Kannywood) Alasan Kwalle Rasuwa a daren Juma’a. Za a yi rana idarta ranar Juma’a da safe, …
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta bayyana cewa cutar Diphtheria ta barke a Babban Birnin Tarayya Abuja inda mutum daya ya kamu sannan …
Yan daba sun kashe wani jami’in dan sanda yayin da wani fada tsakanin kungiyoyin ’yan daba guda biyu a unguwar Yakasai da ke birnin Kano. …
Akalla mutum shida ne suka riga mu gidan gaskiya yayin da wata motar matafiya ta taka wani bam a Karamar Hukumar Konduga da ke Jihar …
Wani kwale-kwale dauke da dalibai ya kife a kogin Calabar-Oron a jihar Cross River da ke kudu maso kudancin kasar. Alfijir Labarai ta rawaito Gidan …
Alfijir Labarai ta rawaito wani Tankin ruwa a sama ya rikito kan wani matashi wanda sanadiyar haka ya rasa ransa. lamarin ya faru ne a …
Alfijir Labarai ta rawaito a kalla sama da mutum 100, cikinsu har da wani magidanci da ’ya’yansa hudu ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani …
Alfijir Labarai ta rawaito an tsinci gawar wani sabon ango mai shekara 30, Usman Sani Goga, rataye a Karamar Hukumar Babura ta Jihar Jigawa. Marigayin, …
Allah ya yiwa Kani ga Alh Auwal Muhammad Lawal Shugaban Asibitin Best Choice da Best Medix Pharmacy & Store Hussain da Matarsa rasuwa lokaci guda. …
Alfijr ta rawaito Sanata Clement Annie Okonkwo ya rasu bayan ya sha fama da rashin lafiya. Okonkwo, wanda ya yi bikin cika shekaru 63 a …
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiuuna ,Allah yayiwa Limamin waje sheikh Nasir Mahammadu Nasir(waziri murabus) rasuwa Za a sanar da lokacin janazarsa nan gaba kadan …