Fitaccen jarumin masana’antar Nollywood, John Okafor wanda aka fi sani da Mista Ibu ya riga mu gidan gaskiya. Mista Ibu wanda ya shahara a matsayin …
Fitaccen jarumin masana’antar Nollywood, John Okafor wanda aka fi sani da Mista Ibu ya riga mu gidan gaskiya. Mista Ibu wanda ya shahara a matsayin …
DAGAMUDASSIR ALIYU YUNUSANTA ZARIA Innalillahi wa inna ilaihi raji’un.Tabbas abu ne mara dadi Rasuwa irin ta dattijai na kwarai wadanda su kayi shura rayuwa musamman …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasar Namibia Ya Mutu. Alfijir labarai ta rawaito shugaban kasar Namibiyan ya rasu ne bayan fama da gajeriyar rashin lafiya …
Allah Ya Yiwa Tsohon Team Manager Kuma Tsohon Jami’in jindadi da walwala na kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Alhaji Salisu Yaro Maigida rasuwa yau …
Allah ya yiwa Hajiya Hafsatu Muhd Mai Hula Kurawa (Hajiya Shirwa) Rasuwa a yau Laraba. Ta Rasu ta bar yaya da jikoki, Cikin yayan akwai …
Allah ya yiwa tsohon shugaban kasuwar kantin kwari Alh Sagir Sheriff rasuwa a daren Talata a birnin kano. Za ayi Jana idarsa a unguwar Dandago …
Allah ya yiwa Alh Ghali Umar Na’aba tsohon kakakin majlisar wakilai ta Najeriya Rasuwa jiya Talata Cikin dare a Abuja. Marigayin ya rasu ne bayan …
Allah ya yiwa Kwararriya kuma shaharriyar yar Jarida mai Karanta labarun kasa a tashar yalabijin din NTA, Hajia Aisha Bello Mustapha rasuwa a daren Lahadi. …
Allah ya yiwa Aminu S Bono Director A Kannywood Rasuwa. Ya rasu a yammacin yau Litinin, bayan yanke jiki da yayi ya faɗi jim kaɗan …
Daga Badamasi Aliyu R/Lemo Allah Ya yi wa tsohon dan wasan kwaikwaiyon nan na arewacin Najeria, Alhaji Usman Baba Patigi wanda da aka fi sani …
Allah ya yiwa Malam Dr Yusuf Ali Rasuwa a cikin daren Lahadi, Marigayin ya gabatar da Maulidin Shugaba Annabi Sallahu Alaihi Wasallim a ranar Asabar. …
Manajan Darakta na wani kamfanin sufurin ƙasashen waje, Danlami Umar ya yanke jiki ya fadi ya rasu a lokacin da ya ke yin rijistar halartar …
Allah Ya yi Sarkin Kasar Ebira, Ohinoyi Abdul Rahman Ado Ibrahim (CON) rasuwa. Mai Martaba Abdul Rahman Ado Ibrahim, ya rasu ne a fadarsa da …
Allah Ya karbi Rayuwar (Alhaji Dr Adamu Fika CFR Wazirin Fika) a daren Talata wadda ta kasance Ranar 24-10-2023. Za,ayi masa Jana’iza kamar yadda Addinin …
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Isa-Sabon Birni, a karkashin jam’iyyar APC, Abdulkadir Jelani Danbuga, ya rasu. Wani mamba mai wakiltar mazabar Sabon Birni ta …
Allah ya yi wa tsohon mataimakin shugaban jami’ar Neja Delta kuma tsohon shugaban kwamitin mataimakan shugabannin jami’o’in Najeriya (CVCNU) Emeritus Farfesa Samuel Gowon Edoumiekumor rasuwa …
Allah ya yi wa shahararriyar Jarumar Fim Hajiya Binta Ola Rasuwa Ta rasu da tsakar daren ranar Talata a gidanta dake Sabuwar unguwa kofar Kaura, …
Farfesa Emeritus Umaru Shehu na jihar Borno ya amsa kiran Allah Madaukakin Sarki kamar yadda yan uwansa suka sanar. Za ayi Jana’izar Da Misalin Karfe …
Allah ya yiwa manyan ƴaƴan marigayi Sharif Rabi’u Usman Baba Rasuwa, Sharif Fatihu Da Sharif Nafsu Sun rasu ne Sakamakon Haɗarin Jirgin Ruwa da ya …