Allah ya yiwa Alh Muhammad Inuwa Sarki mafi dadewa a mulki rasuwa Sarkin Beli dake karamar hukumar Shira a jihar Bauchi, Muhammad Inuwa, wanda shine …
Allah ya yiwa Alh Muhammad Inuwa Sarki mafi dadewa a mulki rasuwa Sarkin Beli dake karamar hukumar Shira a jihar Bauchi, Muhammad Inuwa, wanda shine …
Allah ya yiwa Alh.Aminu Ibrahim (Sarkin Fulanin Gaya) rasuwa. Za’ayi jana’izarsa a yau Litinin da karfe 1:00 na rana a garin Tsangaya dake karamar hukumar …
Allah ya yi wa fitaccen dan siyasar nan kuma tsohon kakakin jam’iyyar PDP na jihar Kano, Alhaji Musa Danbirni Fagge, rasuwa. Za a gudanar da …
Za ayi Jana’iza karfe 10 na safe gobe idan Allah ya kai mu a filin Babban Daki Gwangwazo cikin birnin Kano insha Allah. Hajiya Surayya …
Allah Ya yi wa Dan Isan Zazzau, Alhaji Umar Shehu Idirs, rasuwa a wani hatsarin mota da ya auku da yammacin ranar Talata. Dan Isan …
Allah yayi wa Shahararren ɗan jaridar nan Ahmad Isah Koko rasuwa. Malam Ahmad Koko, ya rasu ne a yau Alhamis bayan fama da jiyya, yayin …
Allah ya yiwa Mal Ahmad Garba kofar Na’isa Rasuwa, ya rasu ne bayan fama da rashin lafiya da yayi. Kafin rasuwarsa tsohon Director Operations, ne …
Kakakin Rundunar ‘Yan sandan SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya ce Barakita yana daga cikin ‘Yan daban da suke nema ruwa a Jallo. Wanda a karshe, …
Allah ya yiwa Shahararren Mawakin tsohon shugaban kasa Ibrahim Badamasi Babangida Alh Garba Gashuwa Rasuwa Sanarwar ta fito ne daga bakin yar sa Maryam Garba …
Allah ya yiwa mai martaba sarkin Ningi Dr Yunusa Muhammad Dan Yaya OON rasuwa da Asubahin yau Lahadi a garin Kano. Za ayi jana’iza da …
Allah ya yiwa Mahaifiyar tsohon hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa Farfesa Attahiru Jega Hajiya Hauwa Muhammadu Jega Rasuwa Hajiya Hauwa ta rasu tana …
Allah Ya yiwa tsohon shugaban gidan rediyo Najeriya Kaduna (FRCN) kuma tsohon shugaban gidan rediyo Nagarta Malam Lawal Yusuf Saulawa, rasuwa cikin daren Asabar. …
Marigayin ya rasu yabar ƴaƴa da Jikoki da dama, cikin ƴaƴan nasa akwai shugaban ƙungiyar masu sayar da gidaje, filaye da bayar da haya, ta …
Allah Ya yi wa Hajiya Zainab, matar Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Yakubu Garba rasuwa. Hajiya Zainab ta rasu ne a asibiti bayan gajeruwar rashin lafiya …
An yi jana’izar matar surukin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Alhaji Muhammad Sani Sha’abban. A ranar Lahadi aka yi jana’izar Hajiya Bilkisu a unguwar GRA …
Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Tsohan Gwamnan Jihar Borno, Hajia Aisa Modu Shariff Rasuwa. Hajiya Aisha ta rasu ne a wani Asibiti dake birnin tarayya …
Daga Aminu Bala Madobi Allah Ya yiwa shugaban Hukumar daukan Ma’aikata ta Jihar Kano (Civil Service Commission) Dr. UMAR SHEHU MINJIBIR rasuwa. Za’ayi Jana’izarsa a …
Ya rasu yana da shekaru 82 a duniya, ya bar ’ya’ya da matarsa kamar yadda dan n uwansa Mai Aliyu Usman Biriri ya bayyana wa …
Dan majalisar dokokin jihar Kano, Alhaji Halilu Ibrahim Kundila ya rasu. Kundila, wanda shi ne dan majalisa mai wakiltar ƙananan hukumomin Shanono/Bagwai, ya rasu a …