Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: PDP

FB IMG 1763307483498
Labarai, PDP

Jam’iyyar PDP ta kori Wike, Fayose, Anyanwu da karin wasu mutanen

Posted onNovember 16, 2025November 16, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar PDP ta kori tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike; sakataren jam’iyyar, Samuel Anyanwu; da …

IMG 20250129 145242
Labarai, PDP

Wata Sabuwar! Fada ya barke A lokacin da ake gudanar da Taron Kwamitin Amintattu na PDP

Posted onJanuary 29, 2025January 29, 2025

An gwabza fada a hedikwatar jam’iyyar PDP, inda ake gudanar da taron kwamitin amintattu na jam’iyyar (BoT). Rikicin dai ya fara ne lokacin da aka …

Ganduje
Labarai, PDP

Jam’iyyar PDP ta yi zazzafan martani ga kalaman Ganduje

Posted onOctober 22, 2024October 22, 2024

Kai da ka kasa cin zabe a jihar Kano, ta yaya zaka iya bai wa APC nasara a Kudu Maso Yamma. Alfijir labarai ta rawaito …

FB IMG 1718698222689
Labarai, PDP

Jam’iyyar PDP Ta Caccaki Rabi’u Kwankwaso Martani Mai Zafi

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Jam’iyyar PDP ta mayar da martani kan kalaman da sanata Rabi’u Kwankwaso, ya yi wanda ya yi iƙirarin cewa jam’iyyar PDP ba ta da wani …

KBC HAUSA
Labarai, PDP

Gwamnonin PDP Sun Caccaki Wike Akan Kalamai Da Yayi Na Haifar Da Rikici

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

A jiya ne kungiyar gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP-GF) ta gargadi ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya daina furta kalamai masu tayar …

FB IMG 1709034735335
Labarai, PDP

Dole APC Ta Fadawa ‘Yan Najeriya Yadda Kayi Da Dalar Shinkafar Gwamnatin Buhari – In Ji PDP

Posted onFebruary 27, 2024February 27, 2024

Jam’iyyar PDP ta bukaci jam’iyyar APC mai mulki da ta bayyana wa ‘yan Najeriya abin da ya faru da dala na shinkafa da tsohon shugaban …

ALFIJIR 1
Labarai, PDP

Yan Majalisar Filato Da Kotu Ta Kwace Kujerunsu Sun Lashi Takobin Dowawa Bakin Aiki

Posted onJanuary 22, 2024January 22, 2024

Daga Aminu Bala Madobi ’Yan Majalisar Dokokin Jihar Filato wadanda kotun daukaka kara ta kwace kujerunsu sun lashi takobin dowawa bakin aiki. Alfijir labarai ta …

IMG 20231224 135631
Labarai, PDP

PDP ta nemi EFCC ta nemi afuwa kan labarin karya da suka saki kan gwamnan Zamfara

Posted onDecember 24, 2023December 24, 2023

Jam’iyyar PDP, ta bukaci hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta nemi afuwarsu kan labarin karya da suka saki …

Labarai, PDP

Jam’iyyar PDP ta magantu kan hukuncin da  Kotun Ƙoli ta yanke

Posted onOctober 26, 2023October 26, 2023

Babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, ta ce hukuncin Kotun Koli a kan korafin da ta shigar tare da dan takararta Atiku Abubakar, a …

Labarai, PDP

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Sadiq Wali A Ɗan Takarar Gwamnan A PDP

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara ta sake tabbatar da Sadiq Wali a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam’iyyar PDP a ranar …

© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab