Da Dumi Duminsa: Majalisar Dokokin Najeriya ta Kafa Kwamitin da zai bawa Sarakuna Matsuguni Acikin Kundun tsarin Mulkin Kasa.

FB IMG 1720124914632

Majalisar Dokokin Najeriya ta Kafa Kwamitin da zai bawa Sarakuna Matsuguni Acikin Kundun tsarin Mulkin Kasa.

Za a yiwa Sarakunan Najeriya Matsuguni a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya don magance yadda Gwamnoni da yan siyasa Keyi musu hawan kawara da katsalandan a cikin sha aninsu .

Sannan da kuma kwamitin da zai kawo dokar da za ta baiwa ƙananan hukumomi yancinsu -inji Kakakin Majalisar Dokoki Tajudden Abbas

Sauran Bayani na nan tafe….

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *