Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Majalisa

Abba k Yusuf
Kano, Labarai

Gwamnan Kano Zai Gabatar da Kasafin kudin Shekarar 2026 Da Ya Kai Naira Triliyan

Posted onNovember 14, 2025November 14, 2025

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa ta kammala dukkan shirye-shirye da suka dace don  gabatar da kasafin kuɗi na farko a …

FB IMG 1752685346814
Labarai, Zamfara

Rikicin Duniya: Kotu ta tsige dan majalisa saboda sauya sheka daga PDP zuwa APC

Posted onNovember 2, 2025November 2, 2025

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsige dan majalisa Abubakar Gummi, wanda ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum ta jihar Zamfara, saboda sauya sheka daga jam’iyyar …

IMG 102559 011125 1761989174022
Labarai, Ta addanci

Ta’adanci: Ƴan bindiga sun sace mataimakin shugaban majalisar dokoki

Posted onNovember 1, 2025November 1, 2025

Ana zargin ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Hon. Samaila Bagudo. Rundunar ’Yan sanda ta tabbatar da cewa an …

IMG 224335 281025 1761687845705
Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawan Najeriya na Shirin Daƙile Shigo da Shinkafa Daga Ƙasashen Waje

Posted onOctober 28, 2025October 28, 2025

Majalisar Dattawan Najeriya ta fara yunkurin ɗaukar matakai rage kashe dala biliyan 2 da ake amfani da su wajen shigo da shinkafa daga ƙasashen waje, …

FB IMG 1761425996339
Katsina, Labarai

Gwamnan Katsina ya yi sauye-sauye a majalisar zartarwar jihar ya kuma ƙirƙiri sabuwar ma’aikatar kiwon dabbobi

Posted onOctober 25, 2025October 25, 2025

Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sake fasalin majalisar zartarwarsa tare da ƙirƙirar sabuwar Ma’aikatar Harkokin Kiwo domin inganta gudanar da ayyukan gwamnati a …

FB IMG 1761147092014
Labarai

An yamutsa hazo tsakanin Akpabio da Natasha majalisar dattawa kan ƙudirin zubar da ciki

Posted onOctober 22, 2025October 22, 2025

An samu sabani a zauren majalisar dattawa a ranar Talata, yayin da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta …

FB IMG 1746368887611
Labarai, Shugaba Tinubu

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya tura sunan sabon Minista majalisa don tantance shi

Posted onOctober 21, 2025October 21, 2025

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro daga jihar Filato ga majalisar dattawa don nada shi minista a gwamnatinsa. …

IMG 20251014 WA0003
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai Ta Nemi A Gudanar Da Babban Zabe A Watan Nuwanba 2026.

Posted onOctober 14, 2025October 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta Najeriya ta ba da shawarar a gudanar da zaɓen 2027 a watan Nuwamba 2026, wato watanni …

FB IMG 1758645702307
Labarai, Majalisar Dattijai

Sanata Natasha ta shiga office a yammacin Talata kuma tace ba zata baiwa majalisa haƙuri ba

Posted onSeptember 23, 2025September 23, 2025

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta isa ginin Majalisar Taraiya a yau Talata, inda ta shiga ofishinta bayan kammala hukuncin dakatarwar watanni shida da aka yi mata. …

FB IMG 1758629904225
Labarai

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato

Posted onSeptember 23, 2025September 23, 2025

Wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato, mai wakiltar Mazaɓar Pankshin ta Kudu, Laven Denty Jacob. A yammacin ranar Litinin …

IMG 152548 14925 1757859972747
Labarai, NLC

Kungiyar NLC Ta Yi Barazanar Zanga-Zanga Kan Hana Sanata Natasha Komawa Majalisa

Posted onSeptember 14, 2025September 14, 2025

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta gargadi majalisar dokoki cewa za ta fito da mambobinta yin zanga-zanga idan aka ci gaba da hana Sanata Natasha …

FB IMG 1757402729286
Labarai, Majalisar Wakilai

Ƙaruwar bashin da Najeriya ke ci abin damuwa ne – In Ji Shugaban majalisar wakilai

Posted onSeptember 9, 2025September 9, 2025

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya nuna damuwa kan yadda bashin Najeriya ya ƙaru zuwa Tiriliyan 149.39  a farkon 2025, kwatankwacin dala biliyan 97, wanda …

FB IMG 1756743982698
Labarai, Majalisar Kano

Majalisar dokokin Jihar Kano ta amince da ƙarin Naira biliyan 215.3 a kasafin kudin bana

Posted onSeptember 1, 2025September 1, 2025

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da ƙwarya-ƙwaryan kasafin kuɗi na naira biliyan 215.3 bayan tattaunawar da ƴan majalisar suka gudanar a zaman majalisa na …

FB IMG 1756728247135
Arewa, Labarai

Maza Gumbar Dutse! Gwamnan Jihar Niger Ya Rushe Majalisar Zartarwas Jihar

Posted onSeptember 1, 2025September 1, 2025

Gwamnan jihar Neja, Manomi Mohammed Umaru Bago, ya rusa majalisar ministocinsa. Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin taron majalisar zartarwa ta jiha a zauren …

IMG 124133 13825 1755085337165
Labarai, Majalisar Kano

Majalisar Dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban Ƙaramar Hukumar Rano Nasiru Ya’u watanni 3

Posted onAugust 13, 2025August 13, 2025

Majalisar dokokin Jihar Kano ta dakatar da Shugaban karamar hukumar Rano Naziru Ya’u tsawon watanni Uku Wata majiya daga Majalisar ta tabbatarwa da cewa Majalisar …

IMG 20250417 124743
Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Wakilai ta gayyaci kantoman riko na Jihar Rivers

Posted onApril 17, 2025April 17, 2025

Kwamitin wucin gadi da ke kula da lamarin Jihar Rivers ya gayyaci Kantoman riko na jihar, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (mai ritaya.), da ya bayyana …

FB IMG 1743047164505
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisa ta amince da karatu na biyu kan ƙirƙirar sabbin Jihohi 4 a Najeriya

Posted onMarch 27, 2025March 27, 2025

Ƙudirorin sun tsallake karatu na biyu a yayin zaman majalisar da ya gudana a ranar Laraba. Majalisar Wakilai ta ɗauki mataki na gaba wajen ƙirƙirar …

IMG 20250320 WA0010
Labarai, Majalisar Dattijai

Shugaban Kasa Na Fuskantar Turjiya Wajen Samun Rinjayen Kuri’u a Majalisar Tarayya Kan Dokar Ta-Baci.

Posted onMarch 20, 2025March 20, 2025

Daga Aminu Bala Madobi …Rantsar da mai rikon mukamin gwamna kafin Majalisa ta yanke hukunci karan-tsaye ne ga tanadin doka, janyo ce-ce-ku-ce. Shugaban Kasa Bola …

FB IMG 1740919560802
Labarai, Majalisar Dattijai

Zan Bawa DSS Damar Ciro Duk Wata Tattaunawa Da Muka Yi Da Akpabio Daga WhatsApp Ɗina – In Ji Natasha

Posted onMarch 2, 2025March 2, 2025

Sanata Natasha ta bayyana ƙarin wasu tuhume, tuhumen da take yiwa shugaban majalisa Akpabio, a wata tattaunawa da tayi a gidan talabijin na ARISE Natasha …

FB IMG 1740738776918
Labarai, Majalisar Dattijai

Bankada! Shugaban Majalisar Dattawa yaso yayi Lalata dani Naƙi Amince Masa Shiyasa yake gallaza Min – In Ji Sanata Natasha

Posted onFebruary 28, 2025February 28, 2025

Matsalata a Majalisar Dattawa ta fara ne lokacin da na ki yarda da tayin lalata na Akpabio, in ji Natasha Akpoti, inji yar majalisa Natasha. …

Posts pagination

1 2 3 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab