Allah Yayiwa Atine Usman Mai Mota ta Gidan Radio Kano rasuwa a daren Jiya Lahadi.
Za’ayi Jana’izarta A Unguwar Zango Bayan Asibitin Murtala Cikin Birnin Kano Da Karfe 10:00 Na safe A Yau Litinin.
Allah ya jikan abokiyar aikinmu Ameen summa ameen
Annabi yasan da zuwanta.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t