Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: ECOWAS

FB IMG 1765285134850
ECOWAS, Labarai

Da Ɗumi-Ɗuminsa: ECOWAS ta ayyana dokar ta baci a yankin yammacin Afirka

Posted onDecember 9, 2025December 9, 2025

Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Yammacin Afirka (ECOWAS) ta ayyana dokar ta-baci a faɗin yankin Yammacin Afirka, sakamakon ƙalubalen tsaro da juyin mulki da ke ƙaruwa …

IMG 20251207 WA0174
ECOWAS, Labarai

Ba Zamu Lamunci Duk Wani Ƙoƙarin Tada Zaune-Tsaye Ba — In Ji ECOWAS

Posted onDecember 7, 2025December 7, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Ƙungiyar ECOWAS ta bayyana cewa ba za ta yarda da duk wani yunƙurin tayar da tarzoma ko tada hankalin jama’a a …

IMG 20250415 WA0483
Addini, Labarai

Kungiyar Samarin Tijjaniya ta kasa tayi alawadai da  Hukuncin kotun ECOWAS da ta yanke akan batanci ga Janibin Annabi S A W.

Posted onApril 15, 2025April 15, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq A wata sanarwa da Kungiyar ta fitar Mai dauke dasa hannun Babban Sakatare Shehu Tasiu Ishaq da sakataren yada labarai Abubakar …

IMG 20250414 143047
Kasashen Waje, Labarai

Ana wata: Algeria ta bai wa jami’an ofishin jakadancin Faransa 12 wa’adin barin ƙasar.

Posted onApril 14, 2025April 14, 2025

Kasar Aljeriya ta bai wa jami’an diflomasiyyar Faransa 12 sa’o’i 48 su bar ƙasar, kamar yadda ministan harkokin wajen Faransa ya bayyana ranar Litinin, yana …

FB IMG 1741458739384
ECOWAS, Labarai

Sabon shugaban kasar Ghana na yunkurin maido da kasashen yankin Sahel cikin ECOWAS

Posted onMarch 8, 2025March 8, 2025

Daga Aminu Bala Madobi A wani yunkuri tun bayan darewa kujerar mulki, Shugaban Ghana ya fara wani shiri na maido da kasashen da suka balle …

FB IMG 1737995091869
ECOWAS, Labarai

ECOWAS Na Cikin Tsaka Mai Wuya A Yayin da Wa’adin Ficewar Nijar da Burkina Faso da Mali Yazo

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi A ranar Laraba ne wa’adin ficewar kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso daga kungiyar ECOWAS, zai fara aiki bayan shafe shekara …

© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab