Dan Gaddafi ya yi niyya ya bar Lebanon zuwa wani wuri na “sirri”, a cewar lauyansa, yana mai cewa yana da fasfo din Libya. Lebanon …
Dan Gaddafi ya yi niyya ya bar Lebanon zuwa wani wuri na “sirri”, a cewar lauyansa, yana mai cewa yana da fasfo din Libya. Lebanon …
Daga Aminu Bala Madobi Zohran Mamdani, Musulmi, Dan Jam’iyyar Democrats, Kuma Dan Majalisar Dokokin Jihar New York, Yayi Shura Wajan Caccakar Manufofin Israela Da adawa …
Hukumar Kula da ‘yan gudun hijira ta Duniya (IOM) ta sanar cewa mutum 1,205 ne suka rasa matsugunansu daga biranen Bara da Umm Ruwaba a …
Rahotanni na cewa an samu katsewar intanet a sassa da dama na kamaru, yayin da ‘yan ƙasar ke ci gaba da jiran sakamakon zaɓen shugaban …
Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka kulla tsakanin kungiyar Hamas da Isra’ila, akalla Falasɗinawa uku sun rasa rayukansu a ranar Alhamis sakamakon hare-haren Isra’ila …
Daga Aminu Bala Madobi A yayin kaddamar da fara musayar fursunonin yaƙin Israela da na Hamas, wasu yan Majalisar Wakilan Israela sun kwartama ihu ga …
Daga Aminu Bala Madobi Duk da kiraye-kirayen na a baiwa Donald Trump ganin yadda ya kwallafa rai kan wannan kyauta A wani abun bakin ciki …
Kasar Aljeriya ta bai wa jami’an diflomasiyyar Faransa 12 sa’o’i 48 su bar ƙasar, kamar yadda ministan harkokin wajen Faransa ya bayyana ranar Litinin, yana …
Daga Aminu Bala Madobi Rahotonni Daga Birnin Accra, na cewa Sabon shugaban Ghana John Mahama ya rushe ma’aikatu bakwai domin rage tsadar harkokin mulki Sabon …
Satar dala miliyan 17 daga Babban Bankin Uganda ta jawo ce-ce-ku-ce a fadin kasar kan wanene ya aikata wannan aika-aikar. A baya, rahoton jaridar New …
Bayanan hoto,Yadda motoci suka tsaya a bisa babbar hanyar Ayalon a cikin birni Tel Aviv, inda mutane suka fito daga motocinsu domin yin ta kansu. …
Rundunar Sojin Isra’ila ta fara gudanar da bincike kan yadda na’urorin tsaronta suka gaza daƙile wasu rokoki biyar da kungiyar Hezbollah ta harba zuwa birnin …
Yaƙin Isra’ila a Gaza ya shiga rana ta 349, inda ta kashe kusan Falasɗinawa 41,272 – Yawacinsu mata da yara – tare da jikkata kusan …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban Amurka Joe Biden ya shaidawa manema labarai cewa ya yi imanin tsagaita bude wuta na Gaza zai iya isa ya …
Bayan shafe makwanni ana zanga-zangar da ta yi sanadiyar rayuka, Firai ministar Bangladesh Sheikh Hasina ta yi murabus tare da barin kasar. An kashe karin …
Jami’an Iran sun ce Shugaba Ebrahim Raisi da ministan harkokin wajen ƙasar, Hossein Amir-Abdollahian sun rasu a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a …
Daga Aminu Bala Madobi …Kuma ita wannan kasuwa tana ci aranakun asabar fa lahadi ne da misalin karfe 5 na yamma. Bayan binciken da hukumar …
Gidan talabijin na gwamnatin Iran ya bayar da rahoton fashe-fashe da aka samu a birnin Isfahan, a kusa da babban filin jirgin saman kasar. Haka …
Daga AAminu Bala Madobi An rantsar da Bassirou Diomaye Faye a matsayin shugaban kasa mafi karancin shekaru a Senegal da Afirka bayan ya samu nasara …