Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kasashen Waje

IMG 20250414 143047
Kasashen Waje, Labarai

Ana wata: Algeria ta bai wa jami’an ofishin jakadancin Faransa 12 wa’adin barin ƙasar.

Posted onApril 14, 2025April 14, 2025

Kasar Aljeriya ta bai wa jami’an diflomasiyyar Faransa 12 sa’o’i 48 su bar ƙasar, kamar yadda ministan harkokin wajen Faransa ya bayyana ranar Litinin, yana …

best seller i
Kasashen Waje, Labarai

Shugaban Kasa Ya Ruguje Ma’aikatu Bakwai Don Rage Tsadar Harkokin Mulki.

Posted onJanuary 14, 2025January 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Rahotonni Daga Birnin Accra, na cewa Sabon shugaban Ghana John Mahama ya rushe ma’aikatu bakwai domin rage tsadar harkokin mulki Sabon …

FB IMG 1732802353632
Kasashen Waje, Labarai

An sace Dala Miliyan 17 daga asusun babban bankin kasar Uganda

Posted onNovember 28, 2024November 28, 2024

Satar dala miliyan 17 daga Babban Bankin Uganda ta jawo ce-ce-ku-ce a fadin kasar kan wanene ya aikata wannan aika-aikar. A baya, rahoton jaridar New …

FB IMG 1728310772528
Kasashen Waje, Labarai

Ramuwar Gayya! Harin Hamas Ya Raunata Mutane A Tel Aviv

Posted onOctober 7, 2024October 7, 2024

Bayanan hoto,Yadda motoci suka tsaya a bisa babbar hanyar Ayalon a cikin birni Tel Aviv, inda mutane suka fito daga motocinsu domin yin ta kansu. …

Hisbullah
Kasashen Waje, Labarai

Labari Mai Dadi! Isra’ila na binciken yadda na’urorin tsaronta suka kasa daƙile harin Hezbollah

Posted onOctober 7, 2024October 7, 2024

Rundunar Sojin Isra’ila ta fara gudanar da bincike kan yadda na’urorin tsaronta suka gaza daƙile wasu rokoki biyar da kungiyar Hezbollah ta harba zuwa birnin …

Shugaban Hisbullah
Kasashen Waje, Labarai

Kasashen Waje! Fashe-fashen na’ura a Labanon ƙaddamar da yaƙi ne: Shugaban Hezbollah

Posted onSeptember 20, 2024September 20, 2024

Yaƙin Isra’ila a Gaza ya shiga rana ta 349, inda ta kashe kusan Falasɗinawa 41,272 – Yawacinsu mata da yara – tare da jikkata kusan …

IMG 20240816 WA0327
Kasashen Waje, Labarai

Wata Sabuwa! Ba Wanda Ya Isa Ya hana mu ramuwar gayya – In Ji Hukumomin Iran

Posted onAugust 16, 2024August 16, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Shugaban Amurka Joe Biden ya shaidawa manema labarai cewa ya yi imanin tsagaita bude wuta na Gaza zai iya isa ya …

IMG 20240805 WA0056
Kasashen Waje, Labarai

Firaministar Bangladesh ta tsere yayin da masu zanga-zanga suka mamaye gidan ta

Posted onAugust 5, 2024August 5, 2024

Bayan shafe makwanni ana zanga-zangar da ta yi sanadiyar rayuka, Firai ministar Bangladesh Sheikh Hasina ta yi murabus tare da barin kasar. An kashe karin …

FB IMG 1716183692828
Kasashen Waje, Labarai

Da Dumi Duminsa! Shugaban Iran Ebrahim Raisi Ya Rasu Bayan Hatsarin Jirgi

Posted onMay 20, 2024May 20, 2024

Jami’an Iran sun ce Shugaba Ebrahim Raisi da ministan harkokin wajen ƙasar, Hossein Amir-Abdollahian sun rasu a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a …

IMG 20240512 WA0165
Kasashen Waje, Labarai

Yadda Kasuwar Neman Miji Ko Mata Dake SHANGHAI, CHINA Ke Kaiwa Da Komowa

Posted onMay 12, 2024May 12, 2024

Daga Aminu Bala Madobi …Kuma ita wannan kasuwa tana ci aranakun asabar fa lahadi ne da misalin karfe 5 na yamma. Bayan binciken da hukumar …

Screenshot 20240419 093311 Facebook
Kasashen Waje, Labarai

Wata Sabuwa! Isra’ila ta kai hare-hare Iran da Iraqi da Syria

Posted onApril 19, 2024April 19, 2024

Gidan talabijin na gwamnatin Iran ya bayar da rahoton fashe-fashe da aka samu a birnin Isfahan, a kusa da babban filin jirgin saman kasar. Haka …

IMG 20240402 WA0031
Kasashen Waje, Labarai

Yanzu-yanzu: An Rantsar Da Bassirou Faye a matsayin shugaban kasa mafi karancin shekaru a Afirka

Posted onApril 2, 2024April 2, 2024

Daga AAminu Bala Madobi An rantsar da Bassirou Diomaye Faye a matsayin shugaban kasa mafi karancin shekaru a Senegal da Afirka bayan ya samu nasara …

IMG 20240128 WA0034
Kasashen Waje

Dubban masu zanga-zanga a Isra’ila na neman Netanyahu ya sauka daga mulki

Posted onJanuary 28, 2024January 28, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Masu zanga-zangar sun nemi a kori gwamnatin Netanyahu sannan a gudanar da zabe ba tare da bata lokaci ba. Alfijir labarai …

IMG 20231231 WA0204
Kasashen Waje, Labarai

Kaikayi Koma Kan Mashekiya: Dubban sojojin Isra’ila ‘sun kamu’ da cututtuka a Gaza.

Posted onDecember 31, 2023December 31, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Hare-haren da Isra’ila ta kwashe kwana 86 tana kaiwa a Gaza sun yi sanadin mutuwar Falasdinawa akalla 21,672 tare da jikkata …

IMG 20231007 WA0112
Kasashen Waje, Labarai

An kashe sama da sojojin Isra’ila 22 a fafatawar da ake tsakanin Palastinu da Isra’ila

Posted onOctober 7, 2023October 7, 2023

Wannan shi ne Brigadier general Nimrod Aloni, Janar din sojin isra’ila wanda mayakan gwagwarmayar Falasdinawa na Hamas suka kama a harin ramuwar gayya da suka …

Kasashen Waje, Labarai

Dubai Ta Musanta Sanarwar Gwamnatin Najeriya Cewar Ta Ɗage Takunkumin Visa Ga Yan Kasar

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama tsakanin kasashen biyu a shekarar da ta gabata Alfijir Labarai ta rawaito haɗaɗɗiyar daular larabawa ta musanta ikirari da …

Kasashen Waje, Labarai

Aljeriya Ta Gargadi Faransa Kan Amfani da Sararin Samaniyarta Wajen Kaiwa Nijar Hari

Posted onAugust 22, 2023August 22, 2023

Aljeriya ta ki amincewa da bukatar Faransa ta amfani da sararin samaniyarta wajen kaddamar da duk wasu ayyukan soji a Jamhuriyar Nijar. Alfijir Labarai ta …

Kasashen Waje, Lafiya

Kin Amincewar Yan Kasa Kenya Ta Fasa Cire Tallafin Mai Domin Kyautatawa Al’umma

Posted onAugust 15, 2023August 15, 2023

Ruto ya ce ya gwammace ba da tallafin samar da mai maimakon siya. Alfijir Labarai ta rawaito Kasar Kenya ta maido da wani dan karamin …

Kasashen Waje, Labarai

Tirka-Tirka! An kulle Wani Otel Ɗin Ƴan Luwaɗi Da Wata Mashaya

Posted onAugust 11, 2023August 11, 2023

Ta kuma ce za ta ci gaba da kai samame irin wuraren da kuma hukunta duk wanda aka samu da hannu. Alfijir Labarai ta rawaito …

Kasashen Waje, Labarai

Kasar India Ta Koro Ƴan Najeriya 196 Zuwa Gida

Posted onDecember 17, 2022December 17, 2022

Alfijr ta rawaito Kasar Indiya ta taso keyar wasu ‘yan Najeriya kusan dari biyu da sauka hada da maza da mata da kananan yara zuwa …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab