Wata Sabuwa! Wani Miji Ya Kama Matarsa Na Lalata Da Ɗan’uwansa A Kan Gadon Aurensu

Alfijr ta rawaito Wani dan kasuwa, mai suna Justine Onu, ya bukaci wata kotu da ke Jikwoyi, Abuja, da ta raba aurensa da matarsa, Joyce, bisa cewa ya kama ta tana lalata da wani dan uwansa, a ranar Litinin din da ta gabata.

Alfijr Labarai

Bayan gabata a gaban kotu Onu ya shaida wa kotun cewa matarsa ​​ta kasance tana aikata sana’ar karuwanci don haka yake shaidawa kotun cewa ya gaji da auren.

A nata bangaren wadda ake kara, Joyce, wadda ke a mazaunin Matarsa, ta musanta dukkan zarge-zargen da mijinta ya yi a kanta.

Sai mai shari’a alkali, Labaran Gusau, ya dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 8 ga watan Nuwamba don sauraron shaidun Ikirari.

Alfijr Labarai

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Best seller Channel
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb

Slide Up
x

4 Replies to “Wata Sabuwa! Wani Miji Ya Kama Matarsa Na Lalata Da Ɗan’uwansa A Kan Gadon Aurensu

  1. GASKIYA WANNAN KAFAR YADA LABARAI TANA KOKARI, INDAI TA BUGA LABARI TO TABBAS ANYI WANNAN ABIN, MUNA GODIYA MUNA ADDU’AR ALLAH SWT YA KARA DAUKAKA WANNAN GIDA.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *