Daga Aminu Bala Madobi
Wasu daga cikin sakamakon zaben kananan hukumomi a kujerun kansiloli ya nunacewa jamiyyun hamayya na wujijjiga jamiyya Mai mulki ta PDP
Ana cigaba da kirga kuriu a mabanbantan rumfunan zabe adaidai lokacin tattara wannan rahoto.
Ga sakamakon kamar haka:
Karamar Hukumar Dass
Samira Maikano YPP – 1610
Mazabar Wandi, Dass LG
Bashir Abdullahi PDP 1352
APC ta uku da yawan kuriu 230
Karamar Hukumar Darazo
Mazabar Papa ta arewa
Yunusa Muhammed AAC 1156
Ashiru Muhammad PDP – 1053
Idris Muhammad APC – 290
Karamar Hukumar Bogoro
Baturen zaben yankin – Daniel Gambo
Mazabar Lusa
LP – 2,200
PDP – 2168
APC -275
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj