Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: PDP

IMG 132940 05526 1777984188024
ADC, Labarai

Da Ɗumi-Ɗuminsa: ‘Yan majalisar wakilan Nijeriya 17 sun fice daga jam’iyyar ADC zuwa NDC

Posted onMay 5, 2026May 5, 2026

Editor Akalla ‘yan majalisar wakilan Nijeriya 17 sun sauya sheka daga jam’iyyar ADC zuwa jam’iyyar NDC. An sanar da sauya shekar tasu ne a zauren …

FB IMG 1775680444338
ADC, Labarai

Jam’iyyar PDP da ADC sun yi ganawar sirri a Abuja kan yiwuwar hadaka gabanin zaɓe

Posted onApril 8, 2026April 8, 2026

Wata babbar tawaga ta jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Tanimu Turaki ta gudanar da ganawar sirri da shugabannin jam’iyyar ADC da David Mark ke jagoranta a …

IMG 20260105 WA0641
APC, Labarai

“Ka yi murabus, ka daina tayar mana da zaune-tsaye a Jam’iyyarmu — Jam’iyyar APC ta gargadi Wike

Posted onJanuary 5, 2026January 5, 2026

Daga Aminu Bala Madobi Sakataren jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Ajibola Bashiru, ya yi kakkausar suka ga Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, inda …

FB IMG 1763307483498
Labarai, PDP

Jam’iyyar PDP ta kori Wike, Fayose, Anyanwu da karin wasu mutanen

Posted onNovember 16, 2025November 16, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar PDP ta kori tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike; sakataren jam’iyyar, Samuel Anyanwu; da …

FB IMG 1752685346814
Labarai, Zamfara

Rikicin Duniya: Kotu ta tsige dan majalisa saboda sauya sheka daga PDP zuwa APC

Posted onNovember 2, 2025November 2, 2025

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsige dan majalisa Abubakar Gummi, wanda ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum ta jihar Zamfara, saboda sauya sheka daga jam’iyyar …

FB IMG 1752676943564
Current Affairs, English

BREAKING: Ex-VP Atiku Abubakar Resigns from PDP

Posted onJuly 16, 2025July 16, 2025

Former Vice President Atiku Abubakar has formally resigned from the Peoples Democratic Party, the very platform that brought him to national prominence and which he …

IMG 20250702 WA0306
Labarai

Kano APC Coalition  Submits letter to National Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

Posted onJuly 2, 2025July 2, 2025

A coalition of APC groups in Kano namely “APC kadangaren Bakin Tulu and  “APC ‘yan Takwas has submitted a formal request to the Acting national …

IMG 20250511 WA0449
APC, Labarai

Nan ba da jimawa ba; Ganduje da wasu za su balle daga APC zuwa PDP – Inji Sule Lamido

Posted onMay 11, 2025May 11, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Jigo a jam’iyyar PDP, kuma tsohon ministan harkokin waje, Alhaji Sule Lamido, ya ce akwai alamun cewa nan ba da dadewa …

IMG 20250402 WA0908
Kano, Labarai

Sakon ta’aziyyar Galadiman Kano daga bakin shugaban jam’iyyar PDP ta Kano Alh Yusuf Ado Kibiya

Posted onApril 2, 2025April 2, 2025

Ni Alh. Yusuf Ado Kibiya Shugaban Jam’iyyar PDP ta Kano, zanyi amfani da wannan damar domin in mika sakon ta’aziyya ga iyalan Alh. Abbas Sunusi …

FB IMG 1742494883002
Atiku Abubakar, Labarai

Atiku ya tabbatar da haɗakar ‘yan adawa don kawar da Tinubu a shekarar 2027

Posted onMarch 20, 2025March 20, 2025

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Atiku Abubakar, ya tabbatar da kafa wata haɗakar ‘yan adawa …

IMG 20250129 145242
Labarai, PDP

Wata Sabuwar! Fada ya barke A lokacin da ake gudanar da Taron Kwamitin Amintattu na PDP

Posted onJanuary 29, 2025January 29, 2025

An gwabza fada a hedikwatar jam’iyyar PDP, inda ake gudanar da taron kwamitin amintattu na jam’iyyar (BoT). Rikicin dai ya fara ne lokacin da aka …

Musa Ɗan Birni
Labarai, Mutuwa

Innalillahi Wa Inna Ilaihirraji’un! Allah ya yiwa fitaccen ɗan siyasar nan wanda Dr Mamman shata ya wake Musa Ɗan Birni Rasuwa

Posted onOctober 20, 2024October 20, 2024

Allah ya yi wa fitaccen dan siyasar nan kuma tsohon kakakin jam’iyyar PDP na jihar Kano, Alhaji Musa Danbirni Fagge, rasuwa. Za a gudanar da …

best seller i
Labarai, Zamfara

Tirka-Tirka: APC Ta Roki Gwamnatin Nijeriya Ta Ayyana Dokar Ta Ɓaci A Jihar Zamfara

Posted onSeptember 22, 2024September 22, 2024

Jam’iyyar adawa ta APC reshen jihar Zamfara ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta baci a jihar domin bada damar samun …

Sanata Tsauri
Katsina, Labarai

Jam’iyyar PDP Ta Tabbatar Da Dakatar Da Sanata Umaru Tsauri Daga Jam’iyyar daga Mazabar Tsauri A

Posted onSeptember 16, 2024September 16, 2024

Shugaban jam’iyyar PDP Dan Jume Abdussalam kumare ya samu Takardar dakatarwar gada Chairman Na Mazabar Tsauri A Dandume tare Da Sanya Hannun Shugabanin Jam’iyyar PDP …

FB IMG 1718698222689
Labarai, PDP

Jam’iyyar PDP Ta Caccaki Rabi’u Kwankwaso Martani Mai Zafi

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Jam’iyyar PDP ta mayar da martani kan kalaman da sanata Rabi’u Kwankwaso, ya yi wanda ya yi iƙirarin cewa jam’iyyar PDP ba ta da wani …

KBC HAUSA
Labarai, PDP

Gwamnonin PDP Sun Caccaki Wike Akan Kalamai Da Yayi Na Haifar Da Rikici

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

A jiya ne kungiyar gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP-GF) ta gargadi ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya daina furta kalamai masu tayar …

IMG 20240825 WA0172
APC, Labarai

Hoton Gwamnan APC Tare Da Gwamnonin PDP Ya Haifar Da Cece-Kuce

Posted onAugust 25, 2024August 25, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Tun bayan fitar hoton gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo na APC, ya haifar da doguwar muhawara akar sada zumunta bayan da …

IMG 20240817 WA0619
Labarai, Zaɓe

Zaben Kananan Hukumomi: Jamiyya Mai Mulki A Bauchi Na shan Kashinta A Hannu

Posted onAugust 17, 2024August 17, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Wasu daga cikin sakamakon zaben kananan hukumomi a kujerun kansiloli ya nunacewa jamiyyun hamayya na wujijjiga jamiyya Mai mulki ta PDP …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i: An Tsinci Gawar Ɗan Takarar Gwamna A Mace

Posted onMarch 25, 2023

Alfijr ta rawaito Wani dan takarar jam’iyyar Labour a zaben fidda gwani na gwamna da za a yi a jihar Imo, Cif Humphrey Anumudu an …

Labarai, Ta addanci

Sama Da Mutane 20 Ne Suka Jikkata A Rikicin Da Ya Barke Tsakanin APC Da PDP

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito a kalla mutane 20 ne suka samu raunuka daban-daban lokacin da magoya bayan jam’iyyar APC da babbar abokiyar hamayyarta PDP suka fafata …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab