Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da mai martaba Sarkin Bichi daga yin sabbin nade-nade da kuma daga likkafar wasu hakimai a masarautar. Alfijir labarai ta …
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da mai martaba Sarkin Bichi daga yin sabbin nade-nade da kuma daga likkafar wasu hakimai a masarautar. Alfijir labarai ta …
Gwamnati tana sane da cewa batun na doka ne da yake cikin tsarin shari’a kuma ba za ta taɓa yin katsalandan ta kowace hanya don …
Gwamnatin jihar kano ta ce kawo yanzu babu wanda ya tuntubeta game da shiga jam’iyyar APC ta hanyar da ta dace. Alfijir labarai ta rawaito …
Gwamnatin Kano, ta ware Naira biliyan 8 don gina manyan makarantun firamare guda uku a fadin jihar. Alfijir labarai ta rawaito Gwamna Abba Yusuf ya …
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da fara biyan ƴan fansho sama da dubu biyar haƙƙunansu na bayan ritaya daga aiki. Alfijir labarai …
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin kwashe illahirin masu larurar ƙwaƙwalwa da ke gararamba a kan titunan jihar a birni da …
Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya amince da nada Alhaji Abdullahi Musa a matsayin sabon shugaban ma’aikatan gwamnatin jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan …
Kashi na biyar na dalibai 50 daga cikin dalibai 1,100 da suka kammala karatun digiri na farko da gwamnatin jihar Kano ta dauki nauyin karatunsu …
Kundin hukuncin shari’ar zaben gwamnan Kano da Kotun Daukaka Kara ta Tarayya ta fitar ya haifar da rudani. Alfijir Labarai ta rawaito kwamishinan Shari’a na …
Rukuni na hudu, ɗauke da ɗalibai 150 da gwamnatin Kano mai ci ta dauki nauyin karatunsu a ƙasashen waje sun tashi zuwa ƙasar India domin …
Wasu daga cikin ayyukan sun hada da Gina gadar sama da ta kasa a Dan Agundi da Gina gadar sama a Sha tale-talen Tal’udu Alfijir …
Rukuni na uku mai dalibai 159 ƴan asalin jihar Kano, daga cikin dalibai 1,001 da suka kammala karatun digiri na farko da gwamnatin jihar Kano …
Gwamna Abba Kabir YusufDangane da murabus din shugaban ma’aikatan jihar Kano Alh. Usman Bala, mni, Gwamna, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya dauki kwakkwaran mataki. Alfijir …
Gwamna ya ce an ware kimanin Naira biliyan 6 domin biyan ma’aikatan gwamnati da suka yi ritaya kimanin 5,500 hakkokin su. Alfijir Labarai ta rawaito …
Gwamnatin jihar Kano tace za ta ciyo bashin Naira Miliya dubu hudu domin gudanar da aikin samar da wutar lantarki a fadin jihar. Alfijir Labarai …
Ana sanar da jama’a cewa In Sha Allah ranar Alhamis za’a rufe gadar sama ta kofar Nassarawa zuwa gidan gwamnati, da kuma ta Obasanjo saboda …
Hukumar kula da Manyan Asibitocin Jihar Kano ta magantu dangane da Ma’aikatan wucin-gadi da ta dakatar da aikinsu a Asibitocin gwamnati. Alfijir Labarai ta rawaito …
Hukumar ta rufe wasu asibitoci biyu da suka hada da Rich Clinic da Choice Clinics saboda karya dokar Hukumar wajen tafiyar da su. Alfijir Labarai …
“Wannan karin kasafin kudin an yi shi ne domin a kula da ci gaban ababen more rayuwa na shekarar 2023, domin biyan bukatun al’ummar jihar …