Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Ta addanci

IMG 20231007 WA0146
Labarai, Ta addanci

Anyi Jana’izar Mutum 4 Cikin Wanda Masu Garkuwa Suka Harba A Zariya

Posted onOctober 7, 2023October 7, 2023

Da misalin karfe 10 na safiyar Asabar 7/10/2023 , aka gabatar da sallar jana’izar mutum hudu wanda Mahara (kidnappers) suka kashe nan take a daren …

FB IMG 1696410352896
Labarai, Ta addanci

Satar da garkuwa da mutane yanzu muka fara -In Ji Ɗan Bindiga Dogo Giɗe

Posted onOctober 4, 2023October 4, 2023

Ina so in gayawa duniya, su karya suke yi, ni bana son sulhun wallahi bani son sulhu, wallahi bana son zaman lafiya. Alfijir Labarai ta …

Screenshot 20231004 101027 com.facebook.katana edit 5926735114197
Labarai, Ta addanci

Yan bindiga sun sake sace dalibai mata a Jami’ar FUDMA, Katsina

Posted onOctober 4, 2023October 4, 2023

Wasu mutane dauke da makamai sun mamaye gidajen kwanan daliban jami’ar Gwamnatin tarayya da ke Dutsinma, FUDMA suka sace dalibai mata guda biyar. Alfijir Labarai …

Screenshot 20231003 222821 com.facebook.katana edit 11744167625809
Labarai, Ta addanci

Ƴan bindiga sun kashe wani kansila a Funtua

Posted onOctober 3, 2023October 3, 2023

Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da kisan wani kansila a ƙaramar hukumar Funtua da ke jihar Katsina ta arewa maso yammacin Najeriya. …

Labarai, Ta addanci

Ta’addanci! Yan bindiga sun kashe mutane tara a jahar Filato

Posted onOctober 2, 2023October 2, 2023

A ranar Litinin ne aka tabbatar da mutuwar mutane tara bayan wasu ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Adu da ke gundumar Kwal a karamar …

Screenshot 20231001 114959 com.facebook.katana edit 47698515404700
Labarai, Ta addanci

Ɗalibi ya kashe ɗalibi ɗan uwansa saboda budurwa a Jami’ar FUDMA Katsina

Posted onOctober 1, 2023October 1, 2023

Abokan takararsa sun yi masa dukan kawo wuka saboda a dakin kwanan dalibai Alfijir Labarai ta rawaito an kashe wani dalibi saboda bambancin addininsa da …

Labarai, Ta addanci

Wasu ƴan bindiga sun kai hari tare da ƙone gidan ɗan majalisa Kurmus

Posted onSeptember 28, 2023September 28, 2023

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kona gidan Canice-Moore Nwachukwu, dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Orlu/Orsu/Oru ta gabas ta jihar Imo. Wata …

Labarai, Ta addanci

Asiri Ya Tonu kan Cire Al’aura Da Idon Gawar  Wata Mata A Asibitin Gombe

Posted onSeptember 26, 2023September 26, 2023

Iyalan sun ce babu tabo suka kawo ta, amma sai suka ga an cire wasu sassan jikinta Alfijir Labarai ta rawaito wasu ƴaƴa da ’yan …

Labarai, Ta addanci

Ibtila’i! Ƴan bindiga sun jikkata ɗaliban kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Nasarawa su 3

Posted onSeptember 26, 2023September 26, 2023

Daliban ‘yan bindiga uku a kwalejin kimiyya da fasaha ta Isa Mustapha Agwai da ke Lafiya a jihar Nasarawa sun samu munanan raunuka sakamakon harbin …

Labarai, Ta addanci

Tirka-Tirka! Ƴan bindiga sun yi garkuwa da kwamishina

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

An yi garkuwa da Matthew Abo, wanda shine kwamishinan yada labarai, al’adu, da yawon bude ido na jihar Benue, Hon. Alfijir Labarai ta rawaito an …

Labarai, Ta addanci

Ƴan sanda sun sake  cafke ƙarin wasu likitocin bogi

Posted onSeptember 19, 2023September 19, 2023

Rundunar yansanda a jihar Plateau a yau Talata ta ce ta kama wasu likitoci biyu da ake kyautata zaton na da alaka da Noah Kekere, …

Labarai, Ta addanci

Dubu Ta Cika: Ganduje ya bayyana Makiyayan da ke janyo rashin tsaro a Najeriya

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Ganduje ya bayyana hakan ne a wata ganawa da yayi da shugaban kasa Bola Tinubu Alfijir Labarai ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, kuma shugaban …

Labarai, Ta addanci

An Kama Wanda Ake Zargi Da Kashe Mataimakin Kwamishinan Ƴan Sanda A Katsina

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Ƴan Sanda A Katsina Sun Kama Waɗanda Ake Zargi Da Kashe Kwamishinan Ƴan Sanda a Katsina yayin musayar wuta. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar yan …

Labarai, Ta addanci

Aika-Aika: Wani mutum da ake zargi da yin tsafi ya kashe ma’aikata 2 a jihar Bauchi

Posted onSeptember 13, 2023September 13, 2023

Wanda ake zargin wanda ya fito daga kauyen Dankunkuru karamar hukumar Ungogo ta jihar Kano, Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Kama Wani Likita Kan Zargin Sacewa Mara Lafiya Koda

Posted onSeptember 9, 2023September 9, 2023

Rundunar ‘yan sandan jihar Plateu ta sanar da kama wani likita da laifin sace kodar wata mara lafiya mai suna Kehinde Kamal. Alfijir Labarai ta …

Labarai, Ta addanci

Ta’addanci! Wasu Ƴan Kungiyar Asiri Sun Fille Kan Ɗan Sanda DPO

Posted onSeptember 9, 2023September 9, 2023

Mazauna yankin sun bayyana cewa cewa ’yan kungiyar asirin sun yi musayar wuta da DPOn da jami’ansa. Alfijir Labarai ta rawaito Wasu ’yan kungiyar asiri …

Labarai, Ta addanci

Wasu tagwayen hare-haren ta’addanci a kasar Mali sun halaka fafaren hula 49 da sojoji 15

Posted onSeptember 8, 2023September 8, 2023

Wani soja da ya bukaci kamfanin dillancin labarai na AFP ya boye sunansa ya ce an kai wa jirgin ruwan hari ne da rokoki, kuma …

Labarai, Ta addanci

Ta addanci: Wani Mutum Ya Sassari Limamin Coci Da Adda Ya Kashe

Posted onSeptember 8, 2023September 8, 2023

Ya kasance matashi mai shekaru 20, da isarmu sai ya yi mana barazana cewa idan muka kuskura muka hau benen da dakin Paston yake zai …

Labarai, Ta addanci

Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 40 A Taraba

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

jami’an tsaro ba su kai ga zuwa yankin ba, amma mafarauta da ’yan banga sun kai dauki domin tunkarar maharan Alfijir Labarai ta rawaito ƴan …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Harbe Mutum 5 A Masallaci 2 kuma Akan Hanya A Jihar Kaduna

Posted onSeptember 2, 2023September 2, 2023

Hakimin kauyen, Malam Abdulrahaman Yusuf ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce shugaban ƴan banga na kauyen na cikin wadanda aka kashe a cikin …

Posts pagination

‹ 1 … 4 5 6 7 8 … 12 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab