Alfijr ta rawaito wasu da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne sun tare ayarin motocin Gwamnan Jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello tare da kai musu …
Alfijr ta rawaito wasu da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne sun tare ayarin motocin Gwamnan Jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello tare da kai musu …
Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun matasa, a safiyar Lahadi, sun rufe gidan Rediyon Najeriya, Amuludun FM 99.1 a Ibadan, babban birnin jihar Oyo. Wata majiya …
Alfijr ta rawaito an harbe wasu ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka hudu a Najeriya da ke aikin jin kai a jihar Anambra bayan wani hari da …
Alfijr ta rawaito aƙalla mutane 38 aka tabbatar da mutuwarsu ciki har da kananan yara da mata yayin wani harin ‘yan bindiga a garin Takalafiya …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta bayyana cewa ta kama wasu matasa kan zarginsu da kashe iyayensu, inda daya ya buga wa mahaifinsa …
Alfijr ta rawaito Gwamna Hope Uzodimma na Imo ya yi watsi da labarin kan harin da aka kai wa ayarin motocinsa. Wasu ‘yan bindiga a …
Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun yi garkuwa da wata Kwamishinar Kasa, Hukumar Kidaya ta Kasa a Jihar Bayelsa, Misis Gloria Izonfuo Daga bisani sun …
Alfijr ta rawaito Wani mutum ya cakawa makwacinsa wuka ya kashe shi saboda sababin da suka samu a kan wurin ajiye mota. Lamarin ya faru …
Alfijr ta rawaito ‘yan sanda biyar da ma’aurata sun rasa ransu, yayin da wasu ‘yan bindiga 5 a safiyar Juma’a a mahadar Okpala da ke …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani mutum mai shekaru 60 a duniya tare …
Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ‘yan uwa biyu na gidan Dagacin kauyen Nasarawa da ke karamar hukumar Tsanyawa a …
Alfijr ta rawaito Wasu ƴandaba sun lalata sakatariyar hukumar yaki da dabanci ta Zamfara a rikicin da ya barke a jihar a ranar 21 ga …
Alfijr ta rawaito fitaccen dan jarida Nasiru Salisu Zango ya kai kara wajen daraktan hukumar tsaro ta farin kaya DSS a Kano, kan yunkurin kashe …
Alfijr ta rawaito a kalla mutane 20 ne suka samu raunuka daban-daban lokacin da magoya bayan jam’iyyar APC da babbar abokiyar hamayyarta PDP suka fafata …
Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito cewar dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Oyo, Teslim Folarin ya tsallake rijiya da baya a …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu wajen tono gawarwaki daga kaburbura da kuma cire …
Alfijr ta rawaito ‘Yan bindiga sun kai hari tare da sace wasu mutum tara a rukunin gidaje na ‘Grow Homes’ da ke unguwar Kubwa a …
Alfijr ta rawaito Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa kwanan nan, Orji Uzor Kalu, ya ce ya karkatar da wayarsa. A cewar dan majalisar, an …
Alfijr ta rawaito aƙalla kusan sati ɗaya kenan al’ummar yankin unguwannin Abatuwa, Rahamawa, Janbango da sauran unguwannin wannan rukunin, kullum hankalinsu a tashe ya ke, …