Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Ta addanci

Labarai, Ta addanci

An Kaiwa Tsohon Gwamna Yahya Bello Mummunan Hari A Kan Hanyarsa

Posted onJune 3, 2023June 3, 2023

Alfijr ta rawaito wasu da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne sun tare ayarin motocin Gwamnan Jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello tare da kai musu …

Labarai, Ta addanci

Wasu Fusatattun Matasa A Safiyar Lahadi Sun Rufe Wani Gidan Rediyon

Posted onMay 28, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun matasa, a safiyar Lahadi, sun rufe gidan Rediyon Najeriya, Amuludun FM 99.1 a Ibadan, babban birnin jihar Oyo. Wata majiya …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kan Jami’an ofishin Jakadancin Amurka Mutane 4 Sun Mutu

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr ta rawaito an harbe wasu ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka hudu a Najeriya da ke aikin jin kai a jihar Anambra bayan wani hari da …

Labarai, Ta addanci

Wani Sabon Harin Ƴan Bindiga Ya Hallaka Mutane 38 A jihar Nasarawa

Posted onMay 15, 2023May 15, 2023

Alfijr ta rawaito aƙalla mutane 38 aka tabbatar da mutuwarsu ciki har da kananan yara da mata yayin wani harin ‘yan bindiga a garin Takalafiya …

Labarai, Ta addanci

Ana Zargin Wasu Matasa Da Kashe Iyayensu Ɗaya Da Tabarya Ɗaya Da Wuka

Posted onMay 6, 2023May 6, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta bayyana cewa ta kama wasu matasa kan zarginsu da kashe iyayensu, inda daya ya buga wa mahaifinsa …

Labarai, Ta addanci

Mutuwar Mutane 7 A Harin Da Ƴan Bindiga Suka Kai Wa Ayarin Karya Ne – Gwamna

Posted onApril 30, 2023April 30, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamna Hope Uzodimma na Imo ya yi watsi da labarin kan harin da aka kai wa ayarin motocinsa. Wasu ‘yan bindiga a …

Labarai, Ta addanci

Bayan Garkuwa Da Wata Kwamishiniya Ƴan Bindigar Sun Bukaci Naira Miliyan 500

Posted onApril 25, 2023April 25, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun yi garkuwa da wata Kwamishinar Kasa, Hukumar Kidaya ta Kasa a Jihar Bayelsa, Misis Gloria Izonfuo Daga bisani sun …

Labarai, Ta addanci

Wani Ya Kashe Makwabcinsa Kan Wurin Ajiye Mota

Posted onApril 24, 2023April 24, 2023

Alfijr ta rawaito Wani mutum ya cakawa makwacinsa wuka ya kashe shi saboda sababin da suka samu a kan wurin ajiye mota. Lamarin ya faru …

Labarai, Ta addanci

Ibtila’i! Wasu Ƴan Bindiga Sun Harbe Ƴan Sanda 5, Tare Da Wasu Ma aurata

Posted onApril 21, 2023April 21, 2023

Alfijr ta rawaito ‘yan sanda biyar da ma’aurata sun rasa ransu, yayin da wasu ‘yan bindiga 5 a safiyar Juma’a a mahadar Okpala da ke …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 1, Sun Harbe Mutum 2 A Jihar Kano

Posted onApril 11, 2023April 11, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani mutum mai shekaru 60 a duniya tare …

Labarai, Ta addanci

Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Iyalan Wani Dagaci A Kano

Posted onApril 4, 2023April 5, 2023

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ‘yan uwa biyu na gidan Dagacin kauyen Nasarawa da ke karamar hukumar Tsanyawa a …

Labarai, Ta addanci

Wasu Bata Gari Sun Farfasa Sakatariyar Hukumar Yaƙi Da Ƴan Daba

Posted onMarch 25, 2023March 25, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu ƴandaba sun lalata sakatariyar hukumar yaki da dabanci ta Zamfara a rikicin da ya barke a jihar a ranar 21 ga …

Labarai, Ta addanci

Wasu Ƴan Bangar Siyasa Sun Yi Yunkurin Hallaka Nasiru Zango A Kano

Posted onMarch 23, 2023March 23, 2023

Alfijr ta rawaito fitaccen dan jarida Nasiru Salisu Zango ya kai kara wajen daraktan hukumar tsaro ta farin kaya DSS a Kano, kan yunkurin kashe …

Labarai, Ta addanci

Sama Da Mutane 20 Ne Suka Jikkata A Rikicin Da Ya Barke Tsakanin APC Da PDP

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito a kalla mutane 20 ne suka samu raunuka daban-daban lokacin da magoya bayan jam’iyyar APC da babbar abokiyar hamayyarta PDP suka fafata …

Labarai, Ta addanci

Wani Dan Takarar Gwamnan APC  Ya Tsallake Rijiya Da Baya

Posted onMarch 17, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito cewar dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Oyo, Teslim Folarin ya tsallake rijiya da baya a …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Kama Wasu Matsafa 5, Suna tono Gawarwaki Daga Kabari

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu wajen tono gawarwaki daga kaburbura da kuma cire …

Labarai, Ta addanci

Ibtila’i : Yan Bindiga Sun Sace Mutune Tara A Birnin Tarayya Abuja

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito ‘Yan bindiga sun kai hari tare da sace wasu mutum tara a rukunin gidaje na ‘Grow Homes’ da ke unguwar Kubwa a …

Labarai, Ta addanci

Wata Sabuwa! Ɓarayi Sun Sutale Wayar Wani Tsohon Gwamna Kuma Sanata A Abuja,

Posted onMarch 10, 2023

Alfijr ta rawaito Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa kwanan nan, Orji Uzor Kalu, ya ce ya karkatar da wayarsa. A cewar dan majalisar, an …

Labarai, Ta addanci

Ƙauraye Sun Jikkata Mutane A Unguwannin Rahamawa, Abatuwa Da Janbango

Posted onMarch 9, 2023March 9, 2023

Alfijr ta rawaito aƙalla kusan sati ɗaya kenan al’ummar yankin unguwannin Abatuwa, Rahamawa, Janbango da sauran unguwannin wannan rukunin, kullum hankalinsu a tashe ya ke, …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Ayyana Neman Wani  Ɗan Takarar Gwamna Ƴan Kwanaki Kafin Zaɓe

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar ta bayyana cewa tana neman dan takarar gwamna ‘yan kwanaki kafin zabe. Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar All …

Posts pagination

‹ 1 … 6 7 8 9 10 … 12 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab