Dogo dai an ce ya yi kaurin suna wajen cin zarafin duk wanda yake ganin makiyi ne ga gwamnan jihar. Alfijir Labarai ta rawaito wani …
Dogo dai an ce ya yi kaurin suna wajen cin zarafin duk wanda yake ganin makiyi ne ga gwamnan jihar. Alfijir Labarai ta rawaito wani …
Ƴan sanda a jihar Edo sun kama wani dalibi na jami’ar Port Harcourt, UNIPORT mai shekaru 24 bisa zarginsa da daɓa wa budurwarsa wuƙa ta …
Hassanat Shehu Kagara Wasu fusatattun mutane sun yi taho mu gama tare da kone wani Kasurgumin Bahaushe mai Garkuwa da yara a karamar hukumar Lapai …
An dakatar da Farfesa Cyril ne saboda zargin sa da saɓa dokokin jami’ar. Alfijir Labarai ta rawaito Jami’ar Kalaba ta cire Shugaban Tsangayar Aikin Lauya, …
Rundunar tsaron ta kuma yi bayani kan hatsarin helikwaftan rundunar da ya yi ranar 14 ga watan Agustan 2023. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar tsaron …
Wasu ‘yan bindiga sun kashe malaman makarantar sakandare biyu tare da raunata mataimakin shugaban makarantar Beco Comprehensive High School dake jihar Fulato Alfijir Labarai ta …
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu wajen kisan wani dan sanda a kauyen Konkiyel da ke …
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta ce jami’an tsaro sun kama wasu mutane uku da ake zargin barayin wayoyin lantarki na …
Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mata ashirin da uku a gundumar Damaga da ke karamar hukumar Maradun ta jihar …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne a yunkurin su kai mummunan hari …
Akalla wasu dalibai 10 ne aka samu rahoton sun lakada wa malaminsu dukan kawo wuka, saboda hana su satar jarrabawa a Jihar Ogun. Rahotanni na …
Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar a jihar, CS Tahir Balarabe, ya fitar ranar Lahadi a Katsina. Alfijir …
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah ya koka, yana mai cewa zaman gida da wani bangare na masu fafutukar kafa kasar Biyafara (IPOB) ke yi a …
Alfijir Labarai ta rawaito Hukumomi a jihar Kano sun ƙaddamar da dokar ta-ɓaci game da satar waya da kuma wasu laifukan da ake aikatawa a …
Alfijir Labarai ta rawaito Wani matashi mai suna Hamza Umar dan shekara 30 a duniya ya shiga hannun ‘yan sanda a jihar Bauchi bayan da …
Alfijir Labarai ta rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ondo sun tabbatar da cewa mahara sun yi garkuwa da Limamin Babban Masallacin USO da ke Ƙaramar Hukumar …
Alfijir Labarai ta rawaito wani ɗalibai karamar sakandare ya harbe abokinsa har lahira. An tattaro cewa yaran biyu suna wasa ne da bindigar mallakin mahaifin …
Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban hukumar raba daidai da tarawa gwamnatin tarayya haraji (RMAFC) Dakta Muhd Bello Shehu, ya tabbatar da bankado wasu ma’aikatan hukumar …
Daga Amina magaji Muhammad Alfijir Labarai ta rawaito wata rigima ta barke tsakanin masu shaguna da matasa (yan Daba) masu dibar ganima a makarantar chiranchi …