Daga Baba Usman Gama Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya bukaci shugaba Tinubu da ya rufe idonsa ya dauki kwararan matakai kan mukarrabansa da suka …
Daga Baba Usman Gama Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya bukaci shugaba Tinubu da ya rufe idonsa ya dauki kwararan matakai kan mukarrabansa da suka …
Daga Baba Usman Gama Dattawan Arewa da na Ibo sun yi alla-wadai da tafiye-tafiyen ShuganaTinubu. An sace jami’in gwamnati a kusa da sansanin sojin Abuja. …
Daga Baba Usman Gama Sojoji sun kai samame tare da fatattakar ‘yan bindiga da dama a maboyarsu a dajin Sunke, Gando, Munhaye da kuma dajin …
Daya Baba Usman Gama Rundunar ‘yan sanda sun tabbatar da kubutar da ‘yan matan nan 5 da ke hannun masu garkuwa da mutane bayan ‘yan …
Daga Baba Usman Gama Babban sufeton ƴan sanda ya umarci shugabannin ƴan sanda su tsaurara matakan murƙushe ƴan bindiga Kotun ƙoli za ta sanar da …
Daga Baba Usman Gama Gwamna Abba Kabir Yusuf ya zargi magabancinsa da neman amfani da matsayinsa wajen canza hukuncin kotun koli ya ce Ganduje ya …
Daga Baba Usman Gama Madugun Jam’iyyar NNPP Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jita-jita ce batun da ake yadawa cewa yarjejeniya suka yi da Shugaba …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya dakatar da shirin N-Power da dukkan shirye shiryen rage radadin talauci da ake gabatarwa Hukumar (NSIPA) Shugaba Tinubu …
Daga Baba Usman Gama Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce ya yi farin ciki maras misaltuwa da hukuncin kotun ƙolin da ya tabbatar …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya amince a biya Super Eagles da wasu ‘yan wasan Nijeriya bashin biliyan 12. ‘Yan majalisa sun ware karin …
Daga Baba Usman Gama EFCC ta kai samame hedikwatar rukunonin kamfanonin Ɗangote da ke Legas. Majiyar EFCC ta ce Sadiya Farouq ta ce rashin lafiya …
Daga Baba Usman Gama Tsohuwar minista Sadiya Umar Farouq ta ki amsa goron gayyatar da hukumar EFCC ta kai mata domin amsa tambayoyi. Rundunar ‘yan …
Daga Baba Usman Gama Shugaban Hukumar ICPC Musa Aliyu ya gana da dan jaridar Daily Nigerian kan badakalar da ya bankado a wata jami’a a …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin jihar Kano za tayi wa ma’aikatanta Karin dubu 20 ‘yan fansho kuma karin dubu 15 saboda halin da ake ciki. …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya amince da dakatar da Halima Shehu daga muƙaminta na shugabar hukumar jindaɗin al’umma ta ƙasa (NSIPA), bisa zargin …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin Najeriya za ta karbe lasisin Karin wasu masu hakar ma’adinai. Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta kama wasu mutum uku …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Dattawa ta amince da tiriliyan N28.7 a matsayin kasafin 2024, bayan nazarin rahoton kwamitinta na kasafin kudi. Mazauna Legas sun …
Daga Baba Usman Gama Shugaban ‘yan sanda ya kai ziyara Filato a kan hare-haren jajiberen Kirsimeti. Hukumar kula da aikin ‘yan sanda ta koka kan …
Daga Baba Usman Gama Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya kaddamar da katafaren ginin ofishin Gwamnan Kano da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi wa …