El-Muaz Birniwa ya yanke jiki ya fadi ne a cikin daren Talata a filin buga ƙwallon Ango da Amarya na Auren Auta Waziri, a garin Kaduna
Bayanai sun nuna yana cikin fili ana buga wasa haki ya kama shi inda ya yanke jiki ya fadi kuma anan take Allah ya karɓi rayuwar sa bayan an kwashe shi zuwa asibiti ne likitoci suka tabbatar da ya rasu.
Allah yajikansa da Rahama Allah ya bawa yan uwansa da masoyansa hakurin rashinsa ameen
Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news zaku iya bibbiyarmu ta 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj