Uwargidan marigayi General Sani Abacha, her Excellency Dr Hajiya Maryam Abacha na mika Ta’aziyyarta ga iyalan marigayi Malam Mato wanda aka fi sani da Mal …
Uwargidan marigayi General Sani Abacha, her Excellency Dr Hajiya Maryam Abacha na mika Ta’aziyyarta ga iyalan marigayi Malam Mato wanda aka fi sani da Mal …
Allah ya yiwa jarumi Malam Nata’ala, wanda aka fi sani da Mato Na Mato a cikin shirin Dadin Kowa. Rahotanni sun tabbatar da cewa Malam …
Allah ya yiwa mahaifiyar Director Ishaq Sidi Ishaq Rasuwa a daren Litinin a birnin Kano. Hajiya ta rasu ta bar yaya da jikoki da dama, …
Aisha Humaira, amaryar kuma abokiyar aikin mawaki Dauda Kahutu Rarara ta magantu a karon farko bayan auren su, wanda aka daura a Maiduguri a ranar …
Jarumar masana’antar fina-finai ta Kannywood, Maryam Muhammad, wacce aka fi sani da Maryam Malika, ta roƙi wata kotun shari’a da ke zamanta a Magajin Gari, …
Hukumar tace finafinai da ɗab’i ta jihar Kano ta dakatar da jaruma Sahma M. Inuwa daga shiga harkar fim na tsawon shekara ɗaya, tare da …
INA KUKE MASOYA SHUGABAN ANNABIGA RANARKU TAZO Sayyada Fati Baffa Fagge(WANDA AKAFI SANI DA FATI BARAROJI) Tana Gayyatar Masoya Manzon Allah (S.A.W.)zuwa wajen Maulidin Shugaba …
Yadda Matan Masana’antar Kannywood Rankatakaf Suka Ta Taya Asamu Sani Murnar Bikin Auren Yarta Aisha. wannan Bikin ya bada armashi sosai tare da jaddada zumunci …
Iyalan Marigayi Ibrahim Yusuf Dana Marigayi Muhd Sani Dauda (Sanijiyi) Na farin cikin gayyatarku daurin auren yayansu Santaleliyar AmaryaAisha Ibrahim Yusuf Da Arushin AngoUmar Muhammad …
El-Muaz Birniwa ya yanke jiki ya fadi ne a cikin daren Talata a filin buga ƙwallon Ango da Amarya na Auren Auta Waziri, a garin …
Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a unguwar Jaba Kano, ta umarci Mawaki Ado Gwanja, ya dawo da motar da ya tafi yin dani …
Gidan Talabijin na Qausain TV ya nada fitaccen jarumin fina-finan Kannywood kuma mawaki Adam A. Zango a matsayin Darakta Janar na gidan Talabijin. Alfijir labarai …
Daga Aminu Bala Madobi Jarumar fina-finan Kannywood Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa duk da tana jin daɗin hulɗa da jarirái da yara kanana kuma suna …
Jaruma Hadiza Gabon ta sa ankama jarumi Zaharadden sani a jihar kaduna, Rahotanni sun bayyana cewa yanzu haka suna Police station a can jihar kadunan. …
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta ce ta fara gudanar da bincike kan yadda tsohon gwamnan jihar Malam Nasiru El-Rufai ya karɓo tare da tafiyar da …
Kamfanonin Amart Entertainment da kannywood Enterprises LTD da Hajiya Aisha Tijjani sun Maka hukumar tace Fina-Finai da jihar kano da shugaban hukumar Abba El-Mustapha a …
An haifi fitacciyar ‘yar Kannywood, marigayiya Sarau Gidado da ake yi wa lakabi da Daso, a ranar 17 ga watan Janairu 1968, a birnin Kano. …
Allah ya yiwa jarumar kannywood Saratu Gidado Daso Rasuwa Allah jikan Saratu yai mata gafara ya bawa iyalai da Yan uwa hakurin rashinta. Idan mutuwarmu …
In the dynamic landscape of African cinema, the Africa Magic Viewers’ Choice Awards (AMVCA) stand as a prestigious platform celebrating excellence in Nollywood and beyond. …