Innalillahi Wa Inna Ilaihirraji’un! Allah ya yiwa fitaccen ɗan siyasar nan wanda Dr Mamman shata ya wake Musa Ɗan Birni Rasuwa

Musa Ɗan Birni

Allah ya yi wa fitaccen dan siyasar nan kuma tsohon kakakin jam’iyyar PDP na jihar Kano, Alhaji Musa Danbirni Fagge, rasuwa. Za a gudanar da jana’izar sa, da karfe 11 na safiyar yau Lahadi  a gidan sa dake unguwar Fagge, a jihar Kano.

Allah jikan sa da rahma ya kyautata makwanci Allah ya sa muyi kyakkyawan ƙarshe ameen.

Domin samun sauran shirye shiryenmu zaku iya biyo mu ta wannan shafukan👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *