Majalisar dokokin Kano ta kammala tantance Hon. Murtala Sule Garo, wanda Abba Kabir Yusuf ya nada domin mukamin Mataimakin Gwamna.
Kwamitin tantancewar, karkashin jagorancin Mataimakin Kakakin Majalisar, Muhammad Bello Butu Butu, ne ya gudanar da aikin.
Ana sa ran kwamitin zai mika rahotonsa ga majalisar a ranar Litinin domin yanke hukunci na karshe kan amincewa da nadin.




Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇